• Leadership Hausa
Friday, December 8, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Tana Fatan Baiwa Indonesiya Taimakon Da Ya Wajaba Kan Bala’In Da Take Fuskanta

by CMG Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Tana Fatan Baiwa Indonesiya Taimakon Da Ya Wajaba Kan Bala’In Da Take Fuskanta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

An Fitar Da Rahoto Game Da Nazarin Yadda Ake Raya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Fuskar Kare Hakkin Dan Adam

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Zhao Lijian ya bayyana a yau Laraba cewa, Sin ta damu da bala’in girgizar kasa da ta auku a Indonesiya.

A jiya ne, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aike da sakon ta’aziyya ga takwaransa na kasar Indonesiya Joko Widodo. A cewar Zhao, kasashen Sin da Indonesiya makwabta ne kuma abokan juna, Sin tana son baiwa ayyukan agajin bala’u na Indonesia taimakon da goyon bayan da ya wajaba.

  • Sin Da Indonesiya Za Su Samu Ci Gaba Tare

Haka kuma, Zhao ya mai da martani ga kalaman baya-bayan nan da babban sakantaren NATO ya yi game da kasar Sin, inda ya jaddada cewa, bai kamata a yi amfani da ra’ayin siyasa kan hadin kan da ake yi game da tattalin arziki da ciniki ba, hakan ba kawai yana illata muradun bai daya na kasa da kasa ba, ita ma Amurka lamarin zai shafe ta. (Amina Xu)

 

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa Domin Magance Fashin Teku A Gabar Tekun Guinea

Next Post

Nijeriya Ta Kwato Kudin Sata Sama Da Dala Biliyan Daya – Gwamnatin Tarayya

Related

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba
Daga Birnin Sin

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

6 hours ago
An Fitar Da Rahoto Game Da Nazarin Yadda Ake Raya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Fuskar Kare Hakkin Dan Adam
Daga Birnin Sin

An Fitar Da Rahoto Game Da Nazarin Yadda Ake Raya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Fuskar Kare Hakkin Dan Adam

16 hours ago
An Kaddamar Da Cibiyar Buga Muhimman Takardu Ta AU Da Sin Ta Ba Da Taimakon Ginawa
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Cibiyar Buga Muhimman Takardu Ta AU Da Sin Ta Ba Da Taimakon Ginawa

17 hours ago
Kamata Ya Yi Kasashe Masu Ci Gaba Sun Cika Alkawarin Da Suka Yi Na Samar Da Kudaden Taimakawa Kasashe Masu Tasowa Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi
Daga Birnin Sin

Kamata Ya Yi Kasashe Masu Ci Gaba Sun Cika Alkawarin Da Suka Yi Na Samar Da Kudaden Taimakawa Kasashe Masu Tasowa Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi

17 hours ago
Sin Na Ba Da Gudummawa Ta Fuskar Ingiza Zamanantar Da Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Ba Da Gudummawa Ta Fuskar Ingiza Zamanantar Da Duniya

18 hours ago
Masu Bincike: Babu Wata Shaida Da Ta Nuna Cewa An Tilastawa Ma’aikata Yin Aiki A Kamfanin Volkswagen Na Xinjiang
Daga Birnin Sin

Masu Bincike: Babu Wata Shaida Da Ta Nuna Cewa An Tilastawa Ma’aikata Yin Aiki A Kamfanin Volkswagen Na Xinjiang

19 hours ago
Next Post
Nijeriya Ta Kwato Kudin Sata Sama Da Dala Biliyan Daya – Gwamnatin Tarayya

Nijeriya Ta Kwato Kudin Sata Sama Da Dala Biliyan Daya - Gwamnatin Tarayya

LABARAI MASU NASABA

Fu Qiaomei

Fu Qiaomei: Matashiyar Masaniyar Kimiyyar Kasar Sin Da Ta Sake Rubuta Tarihin Dan Adam Na Da

December 8, 2023
kwastam

Hukumar Kwastam A Kano Ta Samu Kudin Shiga Naira Biliyan 6.9 A Nuwamba

December 8, 2023
Al’ajabi: Saurayi Ya Yi Wa Zakara Fyade A Adamawa

Al’ajabi: Saurayi Ya Yi Wa Zakara Fyade A Adamawa

December 8, 2023
tallafi

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Raba Tallafi Ga Masu Kananan Masana’antu

December 8, 2023
Akpabio

‘Yan Nijeriya Ba Sa Amanna Da Jam’iyyun Siyasa – Akpabio

December 8, 2023
Manzon Allah

Daga Cikin Mutane Aka Aiko Manzon Allah Amma Ba Mutum Ne Kamar Kowa Ba (SAW)

December 8, 2023
Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

December 8, 2023
Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

December 8, 2023
NAHCON

Hajjin 2024: NAHCON Za Ta Sabunta Ka’idojin Ciyar Da Alhazai Da Masaukansu

December 8, 2023
kaduna

Matsalar Da Ta Haddasa Harin Bom Na Kaduna

December 8, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.