ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sir Sherard Cowper-Coles: Biritaniya Da Sin Suna Amfana Daga Karuwar Dangantakar Tattalin Arziki Da Cinikayya

by CMG Hausa
3 years ago
Sir Sherard Cowper-Coles

Yayin wata hira ta musamman ta kafar bidiyo da ya yi da manema labarai, na kamfanin dillancin labarai na Xinhua na kasar Sin a baya-bayan nan, Sir Sherard Cowper-Coles, shugaban majalisar harkokin kasuwanci tsakanin Sin da Birtaniya, ya ce kasashen Birtaniya da Sin, za su ci gajiyar kud-da-kut a fannin zuba jari da huldar kasuwanci. Ya yi amfani da wani karin magana na Turancin Ingilishi, dake bayyana cewa, “Karuwar ruwa a teku na taimakawa tafiyar jirgin ruwa.” 

Sherard Cowper-Coles ya ce “manyan jiragen ruwa biyu na Biritaniya da Sin, za su yi shawagi da kyau a ruwa mai karuwar wadata”.

  • Cinikayyar Albarkatun Gona Na Kasar Sin Da Kasashen Ketare Ta Karu Da Kaso 6.4 Bisa Dari A Rabin Shekarar Bana 

A kwanan baya, Sherard Cowper-Coles, da sauran wakilan majalisar harkokin kasuwanci na Sin da Birtaniya sun ziyarci wasu biranen kasar Sin, ciki har da Shenzhen, da Shanghai, da Beijing da kuma Guangzhou. Bayan rangadin na su, Cowper-Coles ya bayyana cewa, ya gano cewa, kamfanonin Birtaniya dake kasar Sin, sun fi kyautata zaton samun bunkasuwar kasuwannin kasar Sin.

ADVERTISEMENT

Ya ce, a shekarar 2022, yawan cinikayyar da ke tsakanin kasashen Birtaniya da Sin ya kai wani sabon matsayi, kuma dangantakar tattalin arziki da cinikayya tsakanin kasashen biyu ta shiga wani sabon mataki. Cowper-Coles ya kara da cewa, sana’o’i da yawa na Birtaniya suna da damar samun ci gaba sosai a kasuwannin kasar Sin, kaza lika kayayyakin da suka hada da motoci, da tufafi, da kifin salmon, na samun karbuwa sosai ga masu sayayya na kasar Sin. A sa’i daya kuma, kasar Birtaniya ita ma na shigo da tarin kayayyaki daga kasar ta Sin.

Da yake magana kan fannonin zuba jari da ake da damar yin hadin gwiwa a tsakanin kasashen biyu, Cowper-Coles ya ce, kasashen Birtaniya da Sin sun dukufa, wajen cimma burin rage gurbata muhalli. Bugu da kari, karuwar bukatun kiwon lafiya na masayan kayan kasar Sin, na samar da damammaki ga kamfanonin Burtaniya a fannonin kiwon lafiya, da kimiyyar rayuwa da dai sauransu. Ya kuma yi maraba da yadda kasar Sin ke ci gaba da inganta bude kofa a fannin harkokin kudi. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

LABARAI MASU NASABA

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

Sir Sherard Cowper-Coles
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya
Daga Birnin Sin

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026
Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar
Daga Birnin Sin

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

June 12, 2026
Next Post
Kiris Mahaifina Ya Sa A Kama Wanda Ya Fara Sa Ni Fim Amma… – Maryam Kimono

Kiris Mahaifina Ya Sa A Kama Wanda Ya Fara Sa Ni Fim Amma… - Maryam Kimono

LABARAI MASU NASABA

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

June 13, 2026
Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.