• Leadership Hausa
Sunday, June 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Sace A Tsakanin Abuja Da Nasarawa

by Sadiq
5 months ago
in Manyan Labarai
0
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Sace A Tsakanin Abuja Da Nasarawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar hadin gwiwa ta ‘Guards Brigade da Civilian Joint Task Force’ (CJTF) sun kashe ‘yan bindiga biyu tare da kubutar da mutane 30 da aka yi garkuwa da su a wani samame da suka kai a yankin Idu, Chikara, da ke kan iyakar karamar hukumar Toto.

Iyakar da ke tsakanin Jihar Nasarawa da Abaji a Babban Birnin Tarayya, Abuja da Koton Karfe a Jihar Kogi.

  • INEC Ta Kara Wa’adin Karbar Katin Zabe
  • Kasar Sin Ta Harba Sabon Tauraron Dan Adam Na Sadarwa

Wata sanarwa da mataimakin daraktan hulda da jama’a na rundunar soji, Kyaftin Godfrey Abaakpa ya fitar, ta ce bataliya ta 177 ne suka gudanar da wannan samame tare da dakarun ‘Operation Wild Stroke da CJTF’ a matsayin wani shiri na dakile ta’adanci.

Ya ce yayin aikin hadin gwiwa, sojojin sun fatattaki ‘yan bindigar tare da kashe biyu daga cikinsu yayin da wasu da dama suka tsere da raunukan harbin bindiga.

Sojojin sun kuma ceto wasu mutum 30 da ‘yan bindigar suka yi garkuwa da su, inda ya kara wani jami’i day ya samu rauni kuma a halin yanzu yana cikin kwanciyar hankali kuma yana samun kulawar da ta dace a asibiti.

Labarai Masu Nasaba

Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

Ya ce tun daga lokacin ne rundunar ‘yan sandan Nijeriya reshen karamar hukumar Toto ta Jihar Nassarawa ta bayyana sunayen mutanen da aka ceto yayin da gwamnatin jihar ta kuma ba su damar sake haduwa da iyalansu.

Sojojin sun kuma samu nasarar kwato makamai daga hannun masu laifin da kakin soji da dama.

Tags: AbujaJami'an TsaroNasarawaSojoji
ShareTweetSendShare
Previous Post

INEC Ta Kara Wa’adin Karbar Katin Zabe

Next Post

A Karo Na Farko Kudin Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Zarce Yuan Tiriliyan 40

Related

Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano
Manyan Labarai

Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

4 hours ago
Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu
Manyan Labarai

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

10 hours ago
Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP
Manyan Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

1 day ago
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano
Manyan Labarai

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

1 day ago
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

2 days ago
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur
Manyan Labarai

Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

2 days ago
Next Post
A Karo Na Farko Kudin Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Zarce Yuan Tiriliyan 40

A Karo Na Farko Kudin Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Zarce Yuan Tiriliyan 40

LABARAI MASU NASABA

Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Gwamna Yusuf Ya Kori Jami’an Cibiyar Alhazan Kananan Hukumomi 44 Na Jihar Kano

June 4, 2023
Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

June 4, 2023
Sana’ar Kwalliya

Sana’ar Kwalliya

June 4, 2023
Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

June 4, 2023
Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

June 4, 2023
Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

June 4, 2023
Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

June 4, 2023
Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

June 4, 2023
Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

June 4, 2023
Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.