• Leadership Hausa
Tuesday, November 28, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tankar Man Fetur Ta Kama Da Wuta A Gidan Mai A Ilorin

by Sulaiman
10 months ago
in Labarai
0
Tankar Man Fetur Ta Kama Da Wuta A Gidan Mai A Ilorin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata tankar man fetur makare da man fetur ta kama da wuta a yammacin ranar Asabar a wani gidan mai da ke Ilorin a jihar Kwara yayin da take sauke man fetur din, lamarin da ya haddasa mummunar gobara.

 

Lamarin ya faru ne da misalin karfe 10:05 na dare a gidan mai na M.M Rodiat Nigeria Ltd daura da asibitin Sobi Specialist Hospital Road-Ayegbami junction a karamar hukumar Ilorin ta gabas.

  • Mutum 20 Sun Mutu Sakamakon Tashin Gobara Da Wata Tankar Mai A Jihar Kogi

Duk da cewa ba a samu asarar rai ba a tashin gobarar, amma ta lalata dukiyoyin da sun haura Naira miliyan 50.

 

Labarai Masu Nasaba

Kasurgumin Dan Daba, Hantar Daba Ya Mika Kansa Ga ‘Yansanda A Kano

‘Yansanda Sun Kashe Shugabannin ‘Yan Ta’adda 3 A Jihar Katsina

Mai ba gwamna shawara na musamman kan tsare-tsare, Saadu Salahu ya ce, ba don gwamnati da makwabta da manyan jami’an kashe gobara da jami’an tsaro sun kawo daukin gaggawa ba, da gobarar ta yi barnar da ba zata misaltu ba.

 

Daga bisani Gwamna Abdul Rahman Abdulrazaq ya ziyarci inda gobarar ta afku da misalin karfe 11:45 na dare domin duba halin da ake ciki. Gwamnan ya jajantawa wadanda abin ya shafa da mazauna yankin.

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kaddamar Da Ginin Cibiyar Samar Da Lantarki Mai Tsafta A Liaoning

Next Post

Kason Farko Na Tallafin Gaggawa Da Sin Ta Aike Ya Isa Türkiyya

Related

Kasurgumin Dan Daba, Hantar Daba Ya Mika Kansa Ga ‘Yansanda A Kano
Manyan Labarai

Kasurgumin Dan Daba, Hantar Daba Ya Mika Kansa Ga ‘Yansanda A Kano

52 mins ago
‘Yansanda Sun Kashe Shugabannin ‘Yan Ta’adda 3 A Jihar Katsina
Labarai

‘Yansanda Sun Kashe Shugabannin ‘Yan Ta’adda 3 A Jihar Katsina

2 hours ago
Fintiri Ya Sanar Da Tallafin Dubu 10 Ga ‘Yan Bautar Ƙasa A Adamawa
Labarai

Fintiri Ya Sanar Da Tallafin Dubu 10 Ga ‘Yan Bautar Ƙasa A Adamawa

2 hours ago
Gwamnati Ta Amince A Kashe Naira Biliyan N110 Don Gyare-gyaren Tituna A Fadin Nijeriya
Labarai

Gwamnati Ta Amince A Kashe Naira Biliyan N110 Don Gyare-gyaren Tituna A Fadin Nijeriya

3 hours ago
Kakakin Majalisar Bauchi
Labarai

Kotun Daukaka Kara Ta Soke Zaben Mataimakin Kakakin Majalisar Bauchi

5 hours ago
‘Yansanda Sun Yi Barazanar Sa Kafar Wando Daya Da Masu Yunkurin Tada Hargitsi A Kano
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Yi Barazanar Sa Kafar Wando Daya Da Masu Yunkurin Tada Hargitsi A Kano

7 hours ago
Next Post
Kason Farko Na Tallafin Gaggawa Da Sin Ta Aike Ya Isa Türkiyya

Kason Farko Na Tallafin Gaggawa Da Sin Ta Aike Ya Isa Türkiyya

LABARAI MASU NASABA

Kasurgumin Dan Daba, Hantar Daba Ya Mika Kansa Ga ‘Yansanda A Kano

Kasurgumin Dan Daba, Hantar Daba Ya Mika Kansa Ga ‘Yansanda A Kano

November 28, 2023
‘Yansanda Sun Kashe Shugabannin ‘Yan Ta’adda 3 A Jihar Katsina

‘Yansanda Sun Kashe Shugabannin ‘Yan Ta’adda 3 A Jihar Katsina

November 28, 2023
Fintiri Ya Sanar Da Tallafin Dubu 10 Ga ‘Yan Bautar Ƙasa A Adamawa

Fintiri Ya Sanar Da Tallafin Dubu 10 Ga ‘Yan Bautar Ƙasa A Adamawa

November 28, 2023
Gwamnati Ta Amince A Kashe Naira Biliyan N110 Don Gyare-gyaren Tituna A Fadin Nijeriya

Gwamnati Ta Amince A Kashe Naira Biliyan N110 Don Gyare-gyaren Tituna A Fadin Nijeriya

November 28, 2023
Kakakin Majalisar Bauchi

Kotun Daukaka Kara Ta Soke Zaben Mataimakin Kakakin Majalisar Bauchi

November 28, 2023
UEFA Champions League: Za Mu Taka Leda Tamkar  A Wasan Karshe – Xavi

UEFA Champions League: Za Mu Taka Leda Tamkar  A Wasan Karshe – Xavi

November 28, 2023
‘Yansanda Sun Yi Barazanar Sa Kafar Wando Daya Da Masu Yunkurin Tada Hargitsi A Kano

‘Yansanda Sun Yi Barazanar Sa Kafar Wando Daya Da Masu Yunkurin Tada Hargitsi A Kano

November 28, 2023
Yakin Zirin Gaza: An Kara Kwanaki Biyu Na Tsagaita Bude Wuta

Yakin Zirin Gaza: An Kara Kwanaki Biyu Na Tsagaita Bude Wuta

November 28, 2023
Amurka

Nijeriya Ta Nanatawa Amurka Kudirinta Na Ci Gaba Baiwa ‘Yan Jarida ‘Yanci

November 27, 2023
Kasafin Kuɗin 2024: A Jihar Katsina, Ɓangaren Noma Zai Samu Kashi 6.21% Kawai – Kwamishina.

Kasafin Kuɗin 2024: A Jihar Katsina, Ɓangaren Noma Zai Samu Kashi 6.21% Kawai – Kwamishina.

November 27, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.