• English
  • Business News
Thursday, July 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tashar Sararin Samaniyar Sin Na Samar Da Sabon Dandalin Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa a Bangaren Kimiyya

by CGTN Hausa and Sulaiman
8 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Tashar Sararin Samaniyar Sin Na Samar Da Sabon Dandalin Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa a Bangaren Kimiyya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jiya Laraba da sassafe, kasar Sin ta cimma nasarar harbar kumbo mai suna “Shenzhou-19”, wanda ke dauke da ‘yan sama jannati 3 na kasar, wadanda suka shiga tashar sararin samaniyar Sin lami lafiya. Wannan shi ne ci gaban kimiyya a wannan bangare da kasar Sin ta samu, wanda kuma zai samar da sabon dandali ga hadin gwiwar kasa da kasa dangane da nazarin sararin samaniya.

 

Tuni a shekarar 2019, ofishin kula da harkokin kumbuna masu dauke da mutane na kasar Sin, da ofishin kula da harkokin sararin samaniya na MDD, suka ba da hadaddiyar sanarwar cewa, wasu shirye-shirye 9 daga kasashe 17, sun zama na farko da tashar sararin samaniya ta Sin za ta gudanar ta fannin nazarin kimiyya.

  • An Yanke Wa Mai Haƙar Ma’adanai Hukuncin Shekara 1 Saboda Satar Waya
  • Layuka A Gidajen Mai Za Su Ragu Idan ‘Yan Kasuwa Suka Fara Sayan Mai A Wajenmu – Dangote

Sai kuma a ranar 29 ga watan nan da muke ciki, ofishin kula da harkokin kumbuna masu dauke da mutane na kasar Sin ya sanar da cewa, a karon farko “Shenzhou-19” na maraba da ‘yan sama jannati daga ketare da su shiga ayyukan tashar sararin samaniya ta kasar Sin. Hakan ba wai ya bayyana bude kofa da Sin take yi ba ne kadai, har ma ya samar da sabon dandali ga hadin gwiwar Sin da kasashen duniya a bangaren nazarin kimiyya.

 

Labarai Masu Nasaba

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

A gun taron manema labarai da aka yi a wannan rana kuma, kakakin ofishin kula da harkokin kumbuna masu dauke da mutane na kasar Sin Lin Xiqing, ya nuna ce, “Tashar sararin samaniyar Sin ba kawai za ta amfani kasar ita kadai ba, haka kuma tasha ce da ke gaggauta bunkasuwar fasahohin dan Adam masu alaka da sararin samaniya, wadda kuma ke amfanar da daukacin bil Adam”.

 

Hadin gwiwar kasa da kasa a bangaren harba kumbuna masu dauke da mutane zuwa sararin samaniya, mataki ne da ya zama tabbas a halin yanzu, kuma matsaya daya ce da duk wata kasa dake da niyyar dukufa kan yin amfani da sararin samaniya cikin lumana ke dauka. Ko shakka babu, bunkasuwar kimiyyar sararin samaniya ta kasar Sin, da yadda take bude kofarta a wannan bangare, zai kara ba da gudummawa wajen nazarin sararin samaniya da bil Adama ke gudanarwa. (Mai zane da rubutu: MINA)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Yi Matukar Kin Yarda Da Sakamakon Da Eu Ta Gabatar Kan Motoci Masu Aiki Da Wutar Lantarki Kirar Sin

Next Post

Magoyin Bayan Manchester United Ya Rasa Ransa A Dalilin Musun Kwallo A Uganda 

Related

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi
Daga Birnin Sin

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

8 hours ago
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

9 hours ago
Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

10 hours ago
Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma
Daga Birnin Sin

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

11 hours ago
Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5
Daga Birnin Sin

Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5

12 hours ago
Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori

13 hours ago
Next Post
Magoyin Bayan Manchester United Ya Rasa Ransa A Dalilin Musun Kwallo A Uganda 

Magoyin Bayan Manchester United Ya Rasa Ransa A Dalilin Musun Kwallo A Uganda 

LABARAI MASU NASABA

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

July 2, 2025
Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

July 2, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

July 2, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

July 2, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

July 2, 2025
Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

July 2, 2025
Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

July 2, 2025
Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5

Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5

July 2, 2025
Rukunin Ƴan APC A Kano Sun Nemi A Rushe Jagorancin Jam’iyyar A Jihar

Rukunin Ƴan APC A Kano Sun Nemi A Rushe Jagorancin Jam’iyyar A Jihar

July 2, 2025
Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori

Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori

July 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.