ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Umarci DSS Su Fice Daga Ofishin EFCC Da Ke Legas

by Sadiq
3 years ago
Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya umarci hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) da ta gaggauta ficewa daga ofishin da ake ta cece-kuce a kai na Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) da ke Ikoyi, a Jihar Legas.

Shugaban ya bayar da umarnin ne a yammacin ranar Talata bayan an kawo masa rahoton rufe ofishin na EFCC.

  • Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Kawo Karshen Rikicin Ukraine A Siyasance
  • ‘Yan Awaren Biyafara 30 Sun Shiga Hannun ‘Yansanda A Jihar Enugu

LEADERSHIP ta ruwaito cewa hukumar EFCC ta yi tsokaci kan kawanya da jami’an DSS suka yi wa ginin ofishinta, inda ta ce matakin barazana ce ga yaki da ta’addanci a kasar nan.

ADVERTISEMENT

Hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa ta ce jami’an DSS sun killace bangarenta na titin Awolowo da ke Ikoyi, ofishin Legas, inda hakan ya hana jami’ansu shiga ofishin.

A wani rubutu da hukumar EFCC ta wallafa a shafinta na sada zumunta a safiyar ranar Talata, ta ce jami’an hukumar ta Legas sun isa ofishinsu da ke lamba 15 kan titin Awolowo, Ikoyi a safiyar ranar Talata, inda jami’an DSS suka hana su shiga ofishinsu.

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

Sai dai kuma da ta ke mayar da martani kan zargin, hukumar ta DSS ta musanta hakan a wata sanarwa da mai magana da yawunta, Dakta Peter Afunanya ya wallafa a shafin Twitter.

Sanarwar da hukumar ta DSS ta fitar ta ce, “Ba daidai ba ne hukumar ta DSS ta hana EFCC shiga ofishinta. Ba gaskiya ba ne. Babu wata takaddama a hanyar gini mai lamba 15A da ke titin Awolowo kamar yadda kafafen yada labarai suka wallafa”.

“Babu wata hamayya tsakanin DSD da EFCC abkan komai. Labarin ba shi da tushe.”

Sai dai shugaba Tinubu, wanda ya wallafa a shafinsa na Twitter, ya ce idan aka samu matsala tsakanin manyan hukumomin gwamnati biyu, za a warware su cikin ruwan sanyi.

MASU ALAKA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Next Post
Xi Jinping Ya Bukaci A Kara Kokarin Zamanantar Da Tsarin Tsaron Kasa

Xi Jinping Ya Bukaci A Kara Kokarin Zamanantar Da Tsarin Tsaron Kasa

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.