ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Trump Ya Sake Ɗarewa Kan Mulkin Amurka, Sabbin Ƙudirorinsa Sun Bar Baya Da Ƙura

by Sadiq
1 year ago
Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, tare da mataimakinsa JD Vance, sun sake ɗarewa kan mulki bayan rantsuwar kama aiki da aka gudanar a ranar Litinin, bayan wa’adin Joe Biden da Kamala Harris ya cika.

An gudanar da bikin rantsuwar ne a ɗakin taro na majalisar dokokin Amurka, inda manyan baƙi daga ciki da wajen ƙasar suka halarta.

  • Nijeriya Ta Yaba wa Yarjejeniyar Tsagaita Wuta a Gaza
  • Sin Ta Yi Maraba Da Matsayin Da Najeriya Ta Samu Na Zama Abokiyar Huldar Gamayyar BRICS

A jawabinsa bayan rantsuwar, Trump ya bayyana sabbin ƙudirorinsa da zai aiwatar a wannan wa’adi, tare da jaddada cewa gwamnatinsa za ta dawo da martabar Amurka a idon duniya, ta tabbatar da tsaro, da kuma haɗa kan jama’ar ƙasar.

ADVERTISEMENT

Sabbin matakan da ya bayyana sun haɗa da:

  • Sanya dokar ta ɓaci a iyakokin kudancin Amurka don daƙile kwararar baƙi da tura dakarun soja.
  • Korar duk wani baƙo da ke zaune a Amurka ba bisa ƙa’ida ba.
  • Zartar da dokar rage farashin makamashi ta hanyar haƙo mai a cikin gida.
  • Soke dokokin kare muhalli da wajabta amfani da motoci masu lantarki.
  • Ƙirƙirar hukumar tattara haraji daga ƴan ƙasashen waje.
  • Amincewa da jinsi biyu kawai a hukumance: Namiji da Mace.
  • Dasa tutar Amurka a duniyar Mars.
  • Ƙwace iko da mashigin ruwa na Panama Canal da sauya sunayen wasu wuraren tarihi kamar gaɓar ruwan Mexico da tsaunin Denali.

Trump ya yi alfahari da cewa kafin rantsar da shi, an cimma tsagaita wuta a yakin Gabas ta Tsakiya, abin da ya ce zai ƙara tabbatar da zaman lafiya a duniya.

LABARAI MASU NASABA

Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO

Gasar Kofin Duniya: Ko Morocco Na Iya Tsallake Tarkon Faransa?

Sabuwar gwamnatin Trump na shirin aiwatar da sauye-sauyen da suka janyo cece-kuce, inda yake burin ganin Amurka ta zama ƙasa mai fice fiye da kowane lokaci.

MASU ALAKA

Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO
Kasashen Ketare

Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO

July 5, 2026
Gasar Kofin Duniya: Ko Morocco Na Iya Tsallake Tarkon Faransa?
Manyan Labarai

Gasar Kofin Duniya: Ko Morocco Na Iya Tsallake Tarkon Faransa?

July 5, 2026
Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC
Manyan Labarai

Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

July 4, 2026
Next Post
Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar UAE, Zai Mayar Da Hankali Kan Muhalli Da Haɗin Gwiwa

Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar UAE, Zai Mayar Da Hankali Kan Muhalli Da Haɗin Gwiwa

LABARAI MASU NASABA

Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO

Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO

July 5, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar

July 5, 2026
Dalilan Da Suka Jawo Aka Ƙi Yin Maraba Da FIM House A Jihar Kano

Dalilan Da Suka Jawo Aka Ƙi Yin Maraba Da FIM House A Jihar Kano

July 5, 2026
Lampard Zai Ci Gaba Da Zama A Coventry City

Lampard Zai Ci Gaba Da Zama A Coventry City

July 5, 2026
Zulum Ya Bayar Da Cak Na Naira Biliyan 5.81 Domin Biyan Bashin Garatutin Ma’aikata Masu Ritaya

Zulum Ya Bayar Da Cak Na Naira Biliyan 5.81 Domin Biyan Bashin Garatutin Ma’aikata Masu Ritaya

July 5, 2026
Jam’iyyar PDP Ce Za Ta Dawo Da Kwanciyar Hankali A Nijeriya – Hajiya Khadija

Jam’iyyar PDP Ce Za Ta Dawo Da Kwanciyar Hankali A Nijeriya – Hajiya Khadija

July 5, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

July 5, 2026
Muhimmancin Shan Ruwa Ga Kyawun Fata

Muhimmancin Shan Ruwa Ga Kyawun Fata

July 5, 2026
Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran

Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran

July 5, 2026
Gasar Kofin Duniya: Ko Morocco Na Iya Tsallake Tarkon Faransa?

Gasar Kofin Duniya: Ko Morocco Na Iya Tsallake Tarkon Faransa?

July 5, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.