ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Trump Ya Sake Ɗarewa Kan Mulkin Amurka, Sabbin Ƙudirorinsa Sun Bar Baya Da Ƙura

by Sadiq
2 years ago
Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, tare da mataimakinsa JD Vance, sun sake ɗarewa kan mulki bayan rantsuwar kama aiki da aka gudanar a ranar Litinin, bayan wa’adin Joe Biden da Kamala Harris ya cika.

An gudanar da bikin rantsuwar ne a ɗakin taro na majalisar dokokin Amurka, inda manyan baƙi daga ciki da wajen ƙasar suka halarta.

  • Nijeriya Ta Yaba wa Yarjejeniyar Tsagaita Wuta a Gaza
  • Sin Ta Yi Maraba Da Matsayin Da Najeriya Ta Samu Na Zama Abokiyar Huldar Gamayyar BRICS

A jawabinsa bayan rantsuwar, Trump ya bayyana sabbin ƙudirorinsa da zai aiwatar a wannan wa’adi, tare da jaddada cewa gwamnatinsa za ta dawo da martabar Amurka a idon duniya, ta tabbatar da tsaro, da kuma haɗa kan jama’ar ƙasar.

ADVERTISEMENT

Sabbin matakan da ya bayyana sun haɗa da:

  • Sanya dokar ta ɓaci a iyakokin kudancin Amurka don daƙile kwararar baƙi da tura dakarun soja.
  • Korar duk wani baƙo da ke zaune a Amurka ba bisa ƙa’ida ba.
  • Zartar da dokar rage farashin makamashi ta hanyar haƙo mai a cikin gida.
  • Soke dokokin kare muhalli da wajabta amfani da motoci masu lantarki.
  • Ƙirƙirar hukumar tattara haraji daga ƴan ƙasashen waje.
  • Amincewa da jinsi biyu kawai a hukumance: Namiji da Mace.
  • Dasa tutar Amurka a duniyar Mars.
  • Ƙwace iko da mashigin ruwa na Panama Canal da sauya sunayen wasu wuraren tarihi kamar gaɓar ruwan Mexico da tsaunin Denali.

Trump ya yi alfahari da cewa kafin rantsar da shi, an cimma tsagaita wuta a yakin Gabas ta Tsakiya, abin da ya ce zai ƙara tabbatar da zaman lafiya a duniya.

LABARAI MASU NASABA

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Sabuwar gwamnatin Trump na shirin aiwatar da sauye-sauyen da suka janyo cece-kuce, inda yake burin ganin Amurka ta zama ƙasa mai fice fiye da kowane lokaci.

MASU ALAKA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila
Manyan Labarai

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Next Post
Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar UAE, Zai Mayar Da Hankali Kan Muhalli Da Haɗin Gwiwa

Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar UAE, Zai Mayar Da Hankali Kan Muhalli Da Haɗin Gwiwa

LABARAI MASU NASABA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.