ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsadar Rayuwa: Zanga-zanga Ta Barke A Abuja Da Legas

by Sadiq
2 years ago
Zanga-zanga

Zanga-zanga ta barke kan tabarbarewar tattalin arziki a Nijeriya a Jihar Legas da Babban Birnin Tarayya, Abuja da safiyar ranar Talata.

A Legas, masu zanga-zangar sun taru a karkashin Gadar Ikeja don bayyana bacin ransu kan kalubalen tattalin arzikin da ake fuskanta.

  • NUJ Ta Taya Gwamnan Kebbi Da Nijeriya Murnar Cika Shekaru 64 Da Samun ‘Yancin Kai
  • Murnar Ƴanci: Gwamna Fintiri Ya Yafe Wa Fursunoni Biyu

Omoyele Sowore, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar African Action Congress (AAC) a zaben 2023, ya jagoranci zanga-zangar a Legas, a cibiyar kasuwanci ta Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Kungiyoyin fararen hula daban-daban ne suka shirya zanga-zangar ta #EndBadGovernance.

Zanga-zangar ta mayar da hankali kan batutuwan da suka hada da hauhawar farashin man fetur, tsadar kayan abinci, da kuma yadda hauhawar farashi ke shafar rayuwar yau da kullum ta ‘yan Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Zanga-zangar ta gudana ne yayin da ake bikin cika shekaru 64 da samun ‘yancin kai na Nijeriya, bayan zanga-zangar #EndBadGovernance da aka gudanar a duk fadin kasar daga 1 zuwa 10 ga watan Agusta, wadda ya rikide zuwa tashin hankali a wasu jihohin Nijeriya.

A Abuja ma, masu zanga-zangar sun fito suna bayyana damuwarsu kan tabarbarewar tattalin arzikin kasar.

Amma, jami’an tsaro sun kafa shingaye a manyan hanyoyin zuwa filin Eagle Square, inda ake gudanar da bukukuwancikar Nijeriya shekaru 64 da samun ‘yancin kai.

Wannan zanga-zangar na nuna yadda ‘yan kasa ke nuna rashin jin dadinsu kan manufofin tattalin arziki da gwamnati ke aiwatarwa karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Tinubu.

Jama’a na bukatar gwamnati ta dauki matakin gaggawa don saukaka musu wahalhalun rayuwa.

Ga hotunan yadda zanga-zangar ta gudana:

Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga

MASU ALAKA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Akpabio, Kekere-Ekun, Abbas Da Wasu Sun Samu Lambar Girmamawa ta Kasa

Akpabio, Kekere-Ekun, Abbas Da Wasu Sun Samu Lambar Girmamawa ta Kasa

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.