ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wakilin Sin Ya Yi Kira Da A Kiyaye Halaltaccen Hakkin Falasdinawa

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 years ago
Sin

Zaunannen wakilin Sin a ofishin MDD dake Geneva da sauran kungiyoyin kasa da kasa a Switzerland, jakada Chen Xu, ya yi jawabi a gun taron duba yanayin hakkin bil’adama da yankunan Falasdinu da sauran kasashen Larabawa da aka mamaye ke ciki karo na 57 na kwamitin kare hakkin dan Adam jiya Laraba, inda ya bayyana matsayin bangaren Sin a kan matsalar Falasdinu.

 

Chen Xu ya bayyana cewa, matsalar Falasdinu ta kasance har tsawon shekaru 70, wadda ta kawo babban bala’i ga jama’ar Falasdinu. Barkewar rikicin zirin Gaza za ta cika shekara daya, amma yakin na ci gaba da habakawa, kuma an sake tayar da yaki a Lebanon, da wahala a iya aiwatar da “manufar kafa kasashe biyu”.

ADVERTISEMENT
  • Wakilin Sin Ya Bukaci A Kyautata Tsarin Duniya Da Gyara Rashin Adalci Da Aka Yi Wa Afirka
  • Ambaliya: Jamus Ta Bai Wa Nijeriya Da Wasu Tallafin Yuro Miliyan 24

Bangaren Sin ya mai da hankali sosai kan yanayin hakkin dan Adam na Falasdinu da sauran kasashen Larabawa, ya dage wajen goyon bayan jama’ar Falasdinu don maido da halaltaccen hakkin al’ummar kasar, kuma ya nuna adawa da zargin dukkan ayyukan da ke halaka fararen hula musamman mata da yara. Bangaren Sin ya yi kira da a tsagaita bude wuta na dogon lokaci cikin gaggawa, da kuma daina dukkan ayyukan dake tsananta rikicin da ma ta’azara halin da yankin ke ciki, ta yadda za a saukaka bala’in jin kai na zirin Gaza.

 

LABARAI MASU NASABA

Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS

Xi Jinping: Zan Sadaukar Da Rayuwata Don Bautawa Jama’a

Bugu da kari, Chen Xu ya jadadda cewa, ya kamata al’ummar kasa da kasa ta aiwatar da kudurin kiyaye hakkin jama’ar Falasdinu na babban taron MDD da kwamitin kare hakkin dan Adam da kuma shawarwarin da abin ya shafa na kotun kasa da kasa, don kare halaltaccen hakkin jama’ar Falasdinu. (Safiyah Ma)

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Aminu Bayero Ya Samu Nakasu Ta Ɓangaren Siyasa
  • Sulaiman
    Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS
  • Sulaiman
    Ruben Amorim Na Dab Da Zama Sabon Kocin AC Milan
  • Sulaiman
    Gwamnati Ta Ɗora Alhakin Tashin Farashin Gas Kan Canjin Kuɗaɗen Waje da Sauransu

MASU ALAKA

Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS
Daga Birnin Sin

Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS

June 15, 2026
Xi Jinping: Zan Sadaukar Da Rayuwata Don Bautawa Jama’a
Daga Birnin Sin

Xi Jinping: Zan Sadaukar Da Rayuwata Don Bautawa Jama’a

June 15, 2026
Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin

June 14, 2026
Next Post
Gwamna Sani Zai Kaddamar Da Cibiyar Kula Da Cutar Kansa Mai Gadaje 300 A Kaduna – Kwamishina

Gwamna Sani Zai Kaddamar Da Cibiyar Kula Da Cutar Kansa Mai Gadaje 300 A Kaduna - Kwamishina

LABARAI MASU NASABA

Aminu Bayero Ya Samu Nakasu Ta Ɓangaren Siyasa

Aminu Bayero Ya Samu Nakasu Ta Ɓangaren Siyasa

June 15, 2026
Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS

Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS

June 15, 2026
Ruben Amorim Na Dab Da Zama Sabon Kocin AC Milan

Ruben Amorim Na Dab Da Zama Sabon Kocin AC Milan

June 15, 2026
Gwamnati Ta Ɗora Alhakin Tashin Farashin Gas Kan Canjin Kuɗaɗen Waje da Sauransu

Gwamnati Ta Ɗora Alhakin Tashin Farashin Gas Kan Canjin Kuɗaɗen Waje da Sauransu

June 15, 2026
Tunisiyya Ta Sallami Kocinta Bayan Shan Kashi 5-1 A Wasan Farko Na Kofin Duniya

Tunisiyya Ta Sallami Kocinta Bayan Shan Kashi 5-1 A Wasan Farko Na Kofin Duniya

June 15, 2026
Kotu Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu 4

Kotu Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu 4

June 15, 2026
ADC Ta Zaɓi Amaechi A Matsayin Mataimakin Atiku A Zaɓen 2027

ADC Ta Zaɓi Amaechi A Matsayin Mataimakin Atiku A Zaɓen 2027

June 15, 2026
Xi Jinping: Zan Sadaukar Da Rayuwata Don Bautawa Jama’a

Xi Jinping: Zan Sadaukar Da Rayuwata Don Bautawa Jama’a

June 15, 2026
Annobar Ƙwalara Ta Kashe Mutane Biyar, 11 Sun Kamu A Filato

Annobar Ƙwalara Ta Kashe Mutane Biyar, 11 Sun Kamu A Filato

June 15, 2026
Farashin Mai Ya Fadi Rigis Bayan Amurka Da Iran Sun Sasanta Kan Mashigar Hormuz

Farashin Mai Ya Fadi Rigis Bayan Amurka Da Iran Sun Sasanta Kan Mashigar Hormuz

June 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.