ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wang Yi Ya Jaddada Muhimmancin Diflomasiyya Tsakanin Mabanbantan Al’ummu

by Sulaiman and CGTN Hausa
2 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2021Äê3ÔÂ7ÈÕ
    ¹úÎñίԱ¼æÍâ½»²¿³¤ÍõÒã¾ÍÖйúÍâ½»Õþ²ßºÍ¶ÔÍâ¹ØÏµ»Ø´ðÖÐÍâ¼ÇÕßÌáÎÊ
    3ÔÂ7ÈÕ£¬Ê®Èý½ìÈ«¹úÈË´óËĴλáÒéÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌÃÐÂÎÅ·¢²¼Ìü¾ÙÐмÇÕ߻ᣬÑûÇë¹úÎñίԱ¼æÍâ½»²¿³¤ÍõÒã¾Í¡°ÖйúÍâ½»Õþ²ßºÍ¶ÔÍâ¹ØÏµ¡±Ïà¹ØÎÊÌâ»Ø´ðÖÐÍâ¼ÇÕßÌáÎÊ¡£ÎªÓÐЧ·À¿ØÒßÇ飬¹²Í¬Î¬»¤¹«¹²ÎÀÉúÓ뽡¿µ£¬¼ÇÕß»á²ÉÓÃÍøÂçÊÓÆµÐÎʽ½øÐС£
    лªÉç¼ÇÕß ÕÅÓñÞ± Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2021Äê3ÔÂ7ÈÕ ¹úÎñίԱ¼æÍâ½»²¿³¤ÍõÒã¾ÍÖйúÍâ½»Õþ²ßºÍ¶ÔÍâ¹ØÏµ»Ø´ðÖÐÍâ¼ÇÕßÌáÎÊ 3ÔÂ7ÈÕ£¬Ê®Èý½ìÈ«¹úÈË´óËĴλáÒéÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌÃÐÂÎÅ·¢²¼Ìü¾ÙÐмÇÕ߻ᣬÑûÇë¹úÎñίԱ¼æÍâ½»²¿³¤ÍõÒã¾Í¡°ÖйúÍâ½»Õþ²ßºÍ¶ÔÍâ¹ØÏµ¡±Ïà¹ØÎÊÌâ»Ø´ðÖÐÍâ¼ÇÕßÌáÎÊ¡£ÎªÓÐЧ·À¿ØÒßÇ飬¹²Í¬Î¬»¤¹«¹²ÎÀÉúÓ뽡¿µ£¬¼ÇÕß»á²ÉÓÃÍøÂçÊÓÆµÐÎʽ½øÐС£ лªÉç¼ÇÕß ÕÅÓñÞ± Éã

Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, ya jaddada muhimmancin diflomasiyya tsakanin mabanbantan al’ummu, yana mai kira ga kungiyar sada zumunta da kasashen waje ta al’ummar Sinawa ko CPAFFC, da ta kara azamar shiga gamammiyar musaya, a matakai daban daban, daga dukkanin fannoni tsakanin ta da kasashen waje.

 

Wang, ya yi wannan kira ne a Alhamis din nan, yayin bikin bude babban taron kungiyar ta CPAFFC karo na 11, yana mai cewa a bana kungiyar ke cika shekaru 70 da kaddamarwa, kuma ita ma a nata bangare jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin(JKS), tana dora muhimmancin gaske ga bunkasa diflomasiyya tsakanin mabanbantan al’ummu.

ADVERTISEMENT

 

Daga nan sai ya jaddada cewa, ya kamata CPAFFC ta taka cikakkiyar rawar gani a fannin wanzar da diflomasiyya tsakanin mabanbantan al’ummu, da bunkasa kawance tsakanin Sinawa da al’ummun sauran kasashen duniya, da yayata hadin gwiwar cimma moriyar juna, da kara kyautata gudummawar gina daukacin kasar Sin. (Saminu Alhassan)

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Wang yi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
  • Sulaiman
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • Sulaiman
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
  • Sulaiman
    Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa
Wang yi
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

MASU ALAKA

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa
Daga Birnin Sin

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Next Post
Matasa Sun Gudanar Da Zanga- zangar Lumana A Sakkwato

Matasa Sun Gudanar Da Zanga- zangar Lumana A Sakkwato

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.