ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wang Yi Ya Jaddada Muhimmancin Diflomasiyya Tsakanin Mabanbantan Al’ummu

by Sulaiman and CGTN Hausa
2 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2021Äê3ÔÂ7ÈÕ
    ¹úÎñίԱ¼æÍâ½»²¿³¤ÍõÒã¾ÍÖйúÍâ½»Õþ²ßºÍ¶ÔÍâ¹ØÏµ»Ø´ðÖÐÍâ¼ÇÕßÌáÎÊ
    3ÔÂ7ÈÕ£¬Ê®Èý½ìÈ«¹úÈË´óËĴλáÒéÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌÃÐÂÎÅ·¢²¼Ìü¾ÙÐмÇÕ߻ᣬÑûÇë¹úÎñίԱ¼æÍâ½»²¿³¤ÍõÒã¾Í¡°ÖйúÍâ½»Õþ²ßºÍ¶ÔÍâ¹ØÏµ¡±Ïà¹ØÎÊÌâ»Ø´ðÖÐÍâ¼ÇÕßÌáÎÊ¡£ÎªÓÐЧ·À¿ØÒßÇ飬¹²Í¬Î¬»¤¹«¹²ÎÀÉúÓ뽡¿µ£¬¼ÇÕß»á²ÉÓÃÍøÂçÊÓÆµÐÎʽ½øÐС£
    лªÉç¼ÇÕß ÕÅÓñÞ± Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2021Äê3ÔÂ7ÈÕ ¹úÎñίԱ¼æÍâ½»²¿³¤ÍõÒã¾ÍÖйúÍâ½»Õþ²ßºÍ¶ÔÍâ¹ØÏµ»Ø´ðÖÐÍâ¼ÇÕßÌáÎÊ 3ÔÂ7ÈÕ£¬Ê®Èý½ìÈ«¹úÈË´óËĴλáÒéÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌÃÐÂÎÅ·¢²¼Ìü¾ÙÐмÇÕ߻ᣬÑûÇë¹úÎñίԱ¼æÍâ½»²¿³¤ÍõÒã¾Í¡°ÖйúÍâ½»Õþ²ßºÍ¶ÔÍâ¹ØÏµ¡±Ïà¹ØÎÊÌâ»Ø´ðÖÐÍâ¼ÇÕßÌáÎÊ¡£ÎªÓÐЧ·À¿ØÒßÇ飬¹²Í¬Î¬»¤¹«¹²ÎÀÉúÓ뽡¿µ£¬¼ÇÕß»á²ÉÓÃÍøÂçÊÓÆµÐÎʽ½øÐС£ лªÉç¼ÇÕß ÕÅÓñÞ± Éã

Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, ya jaddada muhimmancin diflomasiyya tsakanin mabanbantan al’ummu, yana mai kira ga kungiyar sada zumunta da kasashen waje ta al’ummar Sinawa ko CPAFFC, da ta kara azamar shiga gamammiyar musaya, a matakai daban daban, daga dukkanin fannoni tsakanin ta da kasashen waje.

 

Wang, ya yi wannan kira ne a Alhamis din nan, yayin bikin bude babban taron kungiyar ta CPAFFC karo na 11, yana mai cewa a bana kungiyar ke cika shekaru 70 da kaddamarwa, kuma ita ma a nata bangare jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin(JKS), tana dora muhimmancin gaske ga bunkasa diflomasiyya tsakanin mabanbantan al’ummu.

ADVERTISEMENT

 

Daga nan sai ya jaddada cewa, ya kamata CPAFFC ta taka cikakkiyar rawar gani a fannin wanzar da diflomasiyya tsakanin mabanbantan al’ummu, da bunkasa kawance tsakanin Sinawa da al’ummun sauran kasashen duniya, da yayata hadin gwiwar cimma moriyar juna, da kara kyautata gudummawar gina daukacin kasar Sin. (Saminu Alhassan)

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Wang yi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo
  • Sulaiman
    Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta
  • Sulaiman
    Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya
  • Sulaiman
    Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa
Wang yi
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

MASU ALAKA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa
Daga Birnin Sin

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Next Post
Matasa Sun Gudanar Da Zanga- zangar Lumana A Sakkwato

Matasa Sun Gudanar Da Zanga- zangar Lumana A Sakkwato

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.