ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wike Zai Rushe Wani Bangare Na Babban Masallacin Kasa

by Sadiq
3 years ago
Wike

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya bai wa sakataren zartarwa na hukumar raya babban birnin tarayya (FCDA), Injiniya Shehu Ahmed Hadi, wa’adin sa’o’i 24 da ya bayyana matsayin gwamnati dangane da rushe wank bangare na babban masallacin kasa da kuma tsarin biyan diyya.

Wasu sassan filin masallacin na kasa za su fuskanci rusau sakamakon aikin fadada hanyoyi, lamarin da ya sa mahukuntan hukumar ke neman a biya su diyya.

  • Tabbatar Da Daidaito Da Cin Moriyar Juna Suna Cikin Babban Ruhin Shawarar BRI
  • Mutum 38 Sun Mutu, 40 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Yobe

Ministan ya bayar da wannan umarni ne a lokacin da ya karbi bakuncin mambobin kwamitin gudanarwa na babban Masallacin kasa da ke Abuja karkashin jagorancin shugaban kungiyar Etsu Nupe, Alhaji Yahaya Abubakar.

ADVERTISEMENT

Sai dai ya kuma karyata rahotannin da ke cewa ministan na shirin yaki da addini ne.

Wike ya soki wadanda ke shirin fakewa da addini domim cimma wani mugum nufinsu.

LABARAI MASU NASABA

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Wike ya lura cewa a matsayinsa na dan Nijeriya, ba shi da wani dalili na furta kalaman kyama ga wata kungiyar addini, sai dai ya goyi bayan duk wanda ke da manufa ta gaskiya.

A yayin da yake ba da tabbacin cewa FCTA ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen tallafawa kula da Masallacin kasa da kuma Cibiyar Kula da Lafiyar Jama’a ta kasa, Wike ya yi kira ga malaman addini da su yi kira don samun hadin kai da zaman lafiya.

Tun da farko Etsu Nupe ya bukaci ministan da ya ba da goyon bayan aikin kula da masallacin, wanda ya ce an dade ana yi ba tare da an kammala ba.

Ya kuma roki ministan da ya kara bai wa kwamitin lokaci domin bunkasa filayen da FCTA ta ware masa.

MASU ALAKA

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle
Manyan Labarai

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga
Manyan Labarai

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Zan Saki Nnamdi Kanu Idan Na Zama Shugaban Ƙasa – Peter Obi
Manyan Labarai

Zan Saki Nnamdi Kanu Idan Na Zama Shugaban Ƙasa – Peter Obi

June 13, 2026
Next Post
Peng Liyuan Da Sauran Matan Shugabanni Mahalarta Taron BRF Sun Ziyarci Gidan Adana Kayan Fasaha Na Sin

Peng Liyuan Da Sauran Matan Shugabanni Mahalarta Taron BRF Sun Ziyarci Gidan Adana Kayan Fasaha Na Sin

LABARAI MASU NASABA

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

June 13, 2026
Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

June 13, 2026
Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

June 13, 2026
Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.