ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wike Zai Rushe Wani Bangare Na Babban Masallacin Kasa

by Sadiq
3 years ago
Wike

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya bai wa sakataren zartarwa na hukumar raya babban birnin tarayya (FCDA), Injiniya Shehu Ahmed Hadi, wa’adin sa’o’i 24 da ya bayyana matsayin gwamnati dangane da rushe wank bangare na babban masallacin kasa da kuma tsarin biyan diyya.

Wasu sassan filin masallacin na kasa za su fuskanci rusau sakamakon aikin fadada hanyoyi, lamarin da ya sa mahukuntan hukumar ke neman a biya su diyya.

  • Tabbatar Da Daidaito Da Cin Moriyar Juna Suna Cikin Babban Ruhin Shawarar BRI
  • Mutum 38 Sun Mutu, 40 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Yobe

Ministan ya bayar da wannan umarni ne a lokacin da ya karbi bakuncin mambobin kwamitin gudanarwa na babban Masallacin kasa da ke Abuja karkashin jagorancin shugaban kungiyar Etsu Nupe, Alhaji Yahaya Abubakar.

ADVERTISEMENT

Sai dai ya kuma karyata rahotannin da ke cewa ministan na shirin yaki da addini ne.

Wike ya soki wadanda ke shirin fakewa da addini domim cimma wani mugum nufinsu.

LABARAI MASU NASABA

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

Wike ya lura cewa a matsayinsa na dan Nijeriya, ba shi da wani dalili na furta kalaman kyama ga wata kungiyar addini, sai dai ya goyi bayan duk wanda ke da manufa ta gaskiya.

A yayin da yake ba da tabbacin cewa FCTA ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen tallafawa kula da Masallacin kasa da kuma Cibiyar Kula da Lafiyar Jama’a ta kasa, Wike ya yi kira ga malaman addini da su yi kira don samun hadin kai da zaman lafiya.

Tun da farko Etsu Nupe ya bukaci ministan da ya ba da goyon bayan aikin kula da masallacin, wanda ya ce an dade ana yi ba tare da an kammala ba.

Ya kuma roki ministan da ya kara bai wa kwamitin lokaci domin bunkasa filayen da FCTA ta ware masa.

MASU ALAKA

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi
Manyan Labarai

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila
Manyan Labarai

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Next Post
Peng Liyuan Da Sauran Matan Shugabanni Mahalarta Taron BRF Sun Ziyarci Gidan Adana Kayan Fasaha Na Sin

Peng Liyuan Da Sauran Matan Shugabanni Mahalarta Taron BRF Sun Ziyarci Gidan Adana Kayan Fasaha Na Sin

LABARAI MASU NASABA

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

September 9, 2026
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.