ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 8, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 hour ago
Xi

Da maraicen yau Litinin 8 ga watan nan, babban sakataren kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, kana shugaban kasar, Xi Jinping, ya tattauna tare da babban sakataren jam’iyyar kwadago ta Koriya kuma shugaban kasar Koriya ta Arewa, Kim Jong Un, a birnin Pyongyang na kasar Koriya ta Arewa.A tattaunawarsu, shugaba Xi ya ce, Sin da Koriya ta Arewa, dukkansu kasashe ne masu bin tsarin gurgurzu da ke karkashin jagorancin jam’iyyar kwaminis.

Ya ce dadadden zumuncin kasashen biyu ya samo asali ne daga akidu da ra’ayoyi da kuma burikansu iri daya, da zumuncin da ke da dogon tarihi da tubalin siyasa mai inganci gami da alaka ta kut da kut.

Kana, zumunta ta zuriya bayan zuriya, da al’umma mai makoma ta bai daya, da taimaka wa juna, su ne salon musamman na dangantakar Sin da Koriya ta Arewa.

ADVERTISEMENT

Ya kara da cewa, duk da sauyawar halin da duniya take ciki, jam’iyyar kwaminis gami da gwamnatin kasar Sin ba za su canza matsayinsu na mayar da hankali sosai wajen inganta zumunci tsakanin kasashen biyu ba, kuma ba za su canza goyon-bayansu ga harkokin gurgurzu na Koriya ta Arewa da ke karkashin shugabancin Kim Jong Un ba, kana ba za su canza kudurinsu na kiyaye muradun kasashen biyu da managarcin yanayin da suke ciki bisa manyan tsare-tsare ba. Shugaba Xi ya kuma bayar da wasu muhimman shawarwari hudu game da bunkasa dangantakar kasarsa da Koriya ta Arewa.

Shi kuwa a nasa bangaren, Kim Jong Un ya ce, zabar Koriya ta Arewa a matsayin wuri na farko da shugaba Xi Jinping ya ziyarta a shekarar da muke ciki, ya shaida yadda kasar Sin take mayar da matukar hankali kan dangantakarta da Koriya ta Arewa, da kuma zumunci mai karfi da ke tsakaninsu, wanda ya karfafa wa Koriya ta Arewa gwiwa sosai.

LABARAI MASU NASABA

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

Shugaba Kim ya ce, zai ci gaba da ayyana batun raya dangantakar kasashen biyu a matsayin babban sha’ani mafi muhimmanci bisa manyan tsare-tsare, da yin bakin kokari wajen raya dangantakar kasashen biyu har ta zama abar koyi ga dangantakar kasa da kasa, don bayar da gudummawa ga shimfida zaman lafiya da samar da ci gaba a duniya. (Murtala Zhang)

Xi
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dandalin CMG Karo Na 5 Zai Bude Sabon Babin Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Gudanar Da Taron Tattaunawa Mai Taken “Tides And Voices” A Birnin Sanya Na Sin
Xi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    ’Yan Bindiga Sun Sace Dattawan Zamfara 50 Yayin Taron Sulhu A Cikin Daji
  • Sulaiman
    Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci
  • Sulaiman
    Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?
  • Sulaiman
    A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

MASU ALAKA

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana
Daga Birnin Sin

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

June 7, 2026
Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya
Daga Birnin Sin

Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

June 7, 2026
Dandalin CMG Karo Na 5 Zai Bude Sabon Babin Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Dandalin CMG Karo Na 5 Zai Bude Sabon Babin Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

June 7, 2026
Next Post
Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Dattawan Zamfara 50 Yayin Taron Sulhu A Cikin Daji

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Dattawan Zamfara 50 Yayin Taron Sulhu A Cikin Daji

June 8, 2026
Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

June 8, 2026
Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

June 8, 2026
Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

June 8, 2026
A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

June 8, 2026
Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

June 8, 2026
Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil

Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil

June 8, 2026
Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

June 8, 2026
Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

June 8, 2026
Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

June 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.