A yau ne shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aike da sakon ta’aziyya ga shugaban kasar Mozambique Filipe Jacinto Nyusi dangane da hadarin jirgin ruwa da ya afku a kasar Mozambique. (Mai fassara: Yahaya)
Talla
A yau ne shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aike da sakon ta’aziyya ga shugaban kasar Mozambique Filipe Jacinto Nyusi dangane da hadarin jirgin ruwa da ya afku a kasar Mozambique. (Mai fassara: Yahaya)
© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.