• Leadership Hausa
Saturday, December 9, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Bikin Cika Shekaru 100 Da Kafa Kungiyar Kula Da Masu Bukata Ta Musamman Ta Duniya

by CMG Hausa
7 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Bikin Cika Shekaru 100 Da Kafa Kungiyar Kula Da Masu Bukata Ta Musamman Ta Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Ta Wallafa Wani Shiri Don Inganta Yanayin Iska

Sin: Ya Kamata Kwamitin Sulhu Ya Kara Daukar Matakai Kan Lokaci Don Inganta Tsagaita Bude Wuta Da Kawo Karshen Yaki A Dukkan Fannoni

Lahadin nan ne, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aike da wasikar taya murna ga bikin cika shekaru 100 da kafa kungiyar kula da nakasassu ta duniya (RI)
Shugaba Xi ya mika gaisuwa ga masu bukata ta musamman, ‘yan uwansu da ma’aikatan da suke yi musu hidima, ya kuma nuna godiyarsa ga kungiyoyin kasa da kasa da jama’a daga dukkan sassa da ke kula da kuma tallafawa harkokin nakasassu a kasar Sin.

Ya bayyana cewa, kasar Sin, tana ba da goyon bayan da ya dace ga aikin kula da masu bukata ta musamman, da daukar matakai na zahiri, don sa kaimi ga bunkasuwar harkokin nakasassu a kasashe masu tasowa, da sa kaimi ga al’ummomin kasa da kasa da su mai da hankali a kan nakasassu, da ba da gudummawa ga harkokin masu bukata ta musamman na kasa da kasa.

Xi ya bayyana cewa, kasar Sin tana kula da ma mai da hankali matuka kan masu bukata ta musamman, kuma za ta kara kyautata tsarin tsaron zamantakewa da ba da hidima ga nakasassu a cikin tsarin zamanantar da kasar, da sa kaimi ga ci gabansu.

An yau ne ake bikin cika shekaru 100 da kafa kungiyar kula da nakasassu ta kasa da kasa, kana ranar taimakon nakasassu ta kasar Sin a nan birnin Beijing.(Ibrahim)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaban Jamhuriyar Congo Ya Kaddamar Da Aikin Titin Da Kasar Sin Ta Gina

Next Post

Yadda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Manoma 9, Suka Sace 3 A Kaduna

Related

Kasar Sin Ta Wallafa Wani Shiri Don Inganta Yanayin Iska
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Wallafa Wani Shiri Don Inganta Yanayin Iska

4 hours ago
Sin: Ya Kamata Kwamitin Sulhu Ya Kara Daukar Matakai Kan Lokaci Don Inganta Tsagaita Bude Wuta Da Kawo Karshen Yaki A Dukkan Fannoni
Daga Birnin Sin

Sin: Ya Kamata Kwamitin Sulhu Ya Kara Daukar Matakai Kan Lokaci Don Inganta Tsagaita Bude Wuta Da Kawo Karshen Yaki A Dukkan Fannoni

5 hours ago
Sinawa: Mutane Masu Kwazo Da Girmama Baki Da Ke Kallon Alkiblar Kawo Ci Gaba
Daga Birnin Sin

Sinawa: Mutane Masu Kwazo Da Girmama Baki Da Ke Kallon Alkiblar Kawo Ci Gaba

5 hours ago
Sin: Matakan Kuntatawa Na Kasar Amurka Kan Kasar Sin Ba Zai Hana Bunkasuwar Sin Ba
Daga Birnin Sin

Sin: Matakan Kuntatawa Na Kasar Amurka Kan Kasar Sin Ba Zai Hana Bunkasuwar Sin Ba

5 hours ago
Ya Kamata Kasashen Turai Su Kara Fahimtar Kasar Sin Don Karfafa Dangantakar Dake Tsakaninsu
Daga Birnin Sin

Ya Kamata Kasashen Turai Su Kara Fahimtar Kasar Sin Don Karfafa Dangantakar Dake Tsakaninsu

6 hours ago
Shugabancin JKS Ya Gudanar Da Taro Game Da Ayyukan Raya Tattalin Arzikin Kasa Na 2024
Daga Birnin Sin

Shugabancin JKS Ya Gudanar Da Taro Game Da Ayyukan Raya Tattalin Arzikin Kasa Na 2024

8 hours ago
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 15 Da Sojoji 2 A Jihar Benuwe

Yadda 'Yan Bindiga Suka Kashe Manoma 9, Suka Sace 3 A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

oktoba

Game Da Tambayar Nan: Ko Ka Yi Tir Da Harin Ranar 7 Ga Oktoba?

December 8, 2023
Rawar Da Nijeriya Ta Taka A Taron Dumamar Yanayi Na Duniya

Rawar Da Nijeriya Ta Taka A Taron Dumamar Yanayi Na Duniya

December 8, 2023
Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa

Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa

December 8, 2023
Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna

Gwamnatin Tarayya Za Ta Gina Asibiti, Makaranta Da Gidaje Ga Al’ummar Tudun Biri – Gwamnan Kaduna

December 8, 2023
Kasar Sin Ta Wallafa Wani Shiri Don Inganta Yanayin Iska

Kasar Sin Ta Wallafa Wani Shiri Don Inganta Yanayin Iska

December 8, 2023
Sin: Ya Kamata Kwamitin Sulhu Ya Kara Daukar Matakai Kan Lokaci Don Inganta Tsagaita Bude Wuta Da Kawo Karshen Yaki A Dukkan Fannoni

Sin: Ya Kamata Kwamitin Sulhu Ya Kara Daukar Matakai Kan Lokaci Don Inganta Tsagaita Bude Wuta Da Kawo Karshen Yaki A Dukkan Fannoni

December 8, 2023
Sinawa: Mutane Masu Kwazo Da Girmama Baki Da Ke Kallon Alkiblar Kawo Ci Gaba

Sinawa: Mutane Masu Kwazo Da Girmama Baki Da Ke Kallon Alkiblar Kawo Ci Gaba

December 8, 2023
Sin: Matakan Kuntatawa Na Kasar Amurka Kan Kasar Sin Ba Zai Hana Bunkasuwar Sin Ba

Sin: Matakan Kuntatawa Na Kasar Amurka Kan Kasar Sin Ba Zai Hana Bunkasuwar Sin Ba

December 8, 2023
Gwamna Yusuf

Gwamnan Kano Zai Gana Da Shugaban ‘Yan Fansho Kan Batan Naira Biliyan 5

December 8, 2023
Ya Kamata Kasashen Turai Su Kara Fahimtar Kasar Sin Don Karfafa Dangantakar Dake Tsakaninsu

Ya Kamata Kasashen Turai Su Kara Fahimtar Kasar Sin Don Karfafa Dangantakar Dake Tsakaninsu

December 8, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.