• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Daga Birnin Sin

Xi: Ya Kamata Kasashen BRICS Su Shigar Da Dabaru Masu Nagarta A Duniya

by CMG Hausa
2 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Xi: Ya Kamata Kasashen BRICS Su Shigar Da Dabaru Masu Nagarta A Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yammacin yau ne, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya jagoranci taron shugabannin BRICS karo na 14 da ya gudana ta kafar bidiyo daga birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin.

Xi Jinping ya jaddada cewa, wannan taron na cikin wani muhimmin lokaci game da inda daukacin al’umma suka dosa.

  • Xi Ya Yi Kira Da A Hada Karfi Don Neman Tabbatar Da Zaman Lafiya

A matsayinmu na muhimman kasashe da tattalin arzikinmu ke saurin bunkasa da kuma manyan kasashe masu tasowa, tilas ne kasashen BRICS su kasance masu jajircewa, wajen sauke nauyin dake bisa wuyansu da aikace, tare da shigar da matakan da suka dace a duniya.

Na farko, wajibi ne mu yi magana da murya ta gaskiya da adalci.

Na biyu, tilas ne mu yi imani da gaske wajen magance annoba.

Labarai Masu Nasaba

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Na uku, dole ne mu karfafa hadin gwiwar farfado da tattalin arziki.

Na hudu kuma, dole ne mu yayata ci gaba mai dorewa. (Mai fassarawa: Ibrahim daga CMG Hausa)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Farashin Kalanzir Da Gas Ya Karu Da Kashi 88 A Cikin Shekara Daya – NBS

Next Post

Yadda Amurka Ke Neman Tada Rikici A Xinjiang

Related

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021
Daga Birnin Sin

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

21 hours ago
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi
Daga Birnin Sin

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

22 hours ago
Gaskiya Ba Ta Buya…
Daga Birnin Sin

Gaskiya Ba Ta Buya…

23 hours ago
Sin Na Fatan Bangaren Amurka Zai Aiwatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan Bangaren Amurka Zai Aiwatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

24 hours ago
Wang Yi Zai Karbi Bakuncin Taron Masu Gudanarwa Game Da Hadin Gwiwar Sin Da Afirka
Daga Birnin Sin

Wang Yi Zai Karbi Bakuncin Taron Masu Gudanarwa Game Da Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

1 day ago
Xi Ya Bayyana Kwarin Gwiwa Game Da Farfadowar Yankin Arewa Maso Gabashin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bayyana Kwarin Gwiwa Game Da Farfadowar Yankin Arewa Maso Gabashin Kasar Sin

1 day ago
Next Post
Yadda Amurka Ke Neman Tada Rikici A Xinjiang

Yadda Amurka Ke Neman Tada Rikici A Xinjiang

LABARAI MASU NASABA

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

August 18, 2022
Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.