ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ya Kamata Sin Da Faransa Su Ba Da Jagora Wajen Yin Mu’amala A Shekaru 60 Masu Zuwa

by CGTN Hausa
2 years ago
faransa

Jiya Alhamis 25 ga wata ne a babban dakin wasan kwaikwayon kasar Sin da ke nan birnin Beijing, fadar mulkin kasar, aka nuna wasan kwaikwayon wake-wake mai suna Romeo da Juliet, wanda mai tsara kide-kide na kasar Faransa Charles Francois Gounod ya samar da shi. Masu fasaha na Sin da Faransa sun nuna wasan mai kayatarwa ne cikin hadin gwiwa, wasan da ya kasance kyautar musamman ta murnar cika shekaru 60 da kulla huldar jakadanci a tsakanin kasashen 2.

Yayin da kasar Sin ke mu’amala da kasashen yammacin duniya, Faransa ta sha bamban sosai, inda ta zama ta farko tsakanin manyan kasashen yammacin duniya da suka kulla huldar diplomasiyya da jamhuriyar jama’ar kasar Sin a hukumance, kana ta zama ta farko tsakanin manyan kasashen yammacin duniya da suka kyautata hulda da Sin zuwa huldar abokantaka bisa manyan tsare-tsare daga dukkan fannoni da kuma tattaunawa da Sin dangane da manyan tsare-tsare.

  • Ilimi A Dukkan Matakai A Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ya Kai Kololuwar Matsayi
  • Kayan Da Aka Jigila Cikin Sauri A Sin Ya Alamta Babban Karfin Tattalin Arzikin Kasar

A yayin liyafar da aka gudanar ta murnar cika shekaru 60 da kulla huldar diplomasiyya tsakanin Sin da Faransa a daren jiya, shugabannin kasashen 2 sun gabatar da jawabai ta kafar bidiyo, inda shugaba Xi Jinping ya jaddada cewa, tarihin musamman na huldar da ke tsakanin Sin da Faransa ya samar da ruhin Sin da Faransa mai ‘yancin kai, fahimtar juna, yin hangen nesa, moriyar juna da samun nasara tare. Ya kuma gabatar da shawarwari 4 dangane da zurfafa hadin gwiwar kasashen 2 a nan gaba, wato wajibi ne Sin da Faransa su tsaya kan raya huldarsu da habaka yin mu’amalar al’adu da kara azama kan cudanyar al’umma da yin kirar raya duniya mai sassa daban daban kuma mai adalci da tsari da oda, da bunkasar tattalin arzikin duniya mai kunshe da kowa da amfanawa kowa, da kuma nacewa kan samun moriyar juna da nasara tare. Xi ya gabatar da wadannan shawarwari 4 ne domin neman kare muradun bai daya na Sin da Faransa, da kokarin kara sauke nauyi dake wuyansu tare a duniya, shawarwarin da suka tsara manufar raya huldar da ke tsakanin Sin da Faransa a shekaru 60 masu zuwa.

ADVERTISEMENT

Sin da Faransa na da kujerun din din din a kwamitin sulhu na MDD, kuma kasashe ne masu kishin zaman lafiya da kin yarda da nuna kiyayya tsakanin rukunoni, da kuma rungumar manufar cudanyar sassa daban daban. A cikin duniyar da ke fama da tashin hankali, kamata ya yi Sin da Faransa su kara hada kansu, su daidaita matsalolin tafiyar da harkokin duniya tare, su kuma taimaka wajen kwantar da kura a duniya. (Tasallah Yuan)

 

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

faransa
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

MASU ALAKA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
Daga Birnin Sin

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
Daga Birnin Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Next Post
Kofin Afirka 2023: Yadda Manyan Kasashe Ke Tafka Abin Kunya

Kofin Afirka 2023: Yadda Manyan Kasashe Ke Tafka Abin Kunya

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.