A kasar Sin, “fahimtar iya shugabanci” abu ne mai ma’ana ta musamman, wanda ba kawai yake nufin tantance nasarorin da wani jami’i ya samu wajen gudanar da aiki ba, haka kuma ya shaida ainihin tafarkin wata kasa da na wata jam’iyya game da “wa suke bauta wa, da ma wa suke dogara da shi”.
A lokacin da kasashen yamma suke fama da matsalar rashin dorewar manufofi, kasar Sin a nata bangaren ta samar da wata sabuwar mafita game da inganta harkokin mulki, wanda ya zarce wa’adin aiki na jami’ai tare da shafar dukkanin al’ummun kasar.
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT















Discussion about this post