ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 4 A Bauchi

by Sadiq
3 years ago
Bauchi

Rundunar ‘yan sandan Jihar Bauchi ta tabbatar da kisan wasu mutane hudu da wasu ‘yan bindiga suka yi a kauyen Gambar Sabon-Layi da ke karamar hukumar Tafawa Balewa a jihar.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, SP Ahmad Wakil, ne ya tabbatar da faruwar lamarin a wata hira da ya yi da Kamfanin Dillancin Labarai na Nijeriya (NAN) a Bauchi a ranar Lahadi.

  • Sojoji Sun Dakile Harin ‘Yan Bindiga, Sun Kashe Da Yawa A Neja
  • NIS Ta Samu Gudunmawar Na’urorin Sadarwa Na Miliyoyin Nairori 

Ya ce ‘yan bindigar sun kai farmakin ne da tsakar daren ranar Asabar kuma sun yi awon gaba da wani mutum guda daya.

ADVERTISEMENT

Ya ce kwamishinan ‘yan sandan jihar, Aminu Alhassan ya bayar da umarnin gudanar da sahihin bincike domin kamo maharan.

“Rundunar ta samu kiran gaggawa ne a ranar 22 ga watan Janairun 2022 da misalin karfe 3:45 na dare, wanda ya nuna cewa a wannan ranar da misalin karfe 2:00 na dare wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suka kai farmaki kauyen Gambar Sabon-Layi, inda suka far wa mutanen da ba su ji ba ba su gani ba.

LABARAI MASU NASABA

Yansanda Sun Kai Samame Maɓoyar Masu Laifi, Sun Kama Mutane 150 A Legas

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Nuna Damuwa Kan Yawaitar Hare-haren Da Ake Kai Wa Jami’an Soji

“Bayan samun rahoton, jami’an ‘yan sanda sun shirya zuwa wurin da lamarin ya faru karkashin jagorancin DPO din Tafawa Balewa da ke hedikwatar ‘yan sanda ta shiyya, inda aka kwashe wadanda abin ya shafa zuwa babban asibitin Tafawa Balewa domin kula da lafiyarsu,” in ji shi.

A halin da ake ciki kuma, jami’an rundunar ‘yan sandan da ke aiki da sahihan bayanan sirri, a ranar Lahadin da ta gabata sun gano wata maboyar makamai da ake zargin ta masu garkuwa da mutane ne a unguwar Tudun Wada da ke Liman Katagum a karamar hukumar Bauchi.

Wakil ya ce ‘yan sandan sun kwato bindigogi kirar AK-47 guda uku da alburusai masu tarin yawa.

MASU ALAKA

'yansanda
Labarai

Yansanda Sun Kai Samame Maɓoyar Masu Laifi, Sun Kama Mutane 150 A Legas

July 7, 2026
Sabbin Ministoci
Labarai

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Nuna Damuwa Kan Yawaitar Hare-haren Da Ake Kai Wa Jami’an Soji

July 7, 2026
Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka
Ra'ayi Riga

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

July 7, 2026
Next Post
Diphtheria: Mutane 123 Sun Kamu, 38 Sun Mutu A Jihohi 4 – NCDC

Diphtheria: Mutane 123 Sun Kamu, 38 Sun Mutu A Jihohi 4 - NCDC

LABARAI MASU NASABA

'yansanda

Yansanda Sun Kai Samame Maɓoyar Masu Laifi, Sun Kama Mutane 150 A Legas

July 7, 2026
Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

July 7, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Nuna Damuwa Kan Yawaitar Hare-haren Da Ake Kai Wa Jami’an Soji

July 7, 2026
Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

July 7, 2026
Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

July 7, 2026
Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

July 7, 2026
An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

July 7, 2026
Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

MURIC Ba Ta Gamsu Da Rahoton Lafiyar El-Rufai Da Aka Gabatar A Kotu Ba

July 7, 2026
Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

July 7, 2026
Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.