ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 28, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 4 A Bauchi

by Sadiq
4 years ago
Bauchi

Rundunar ‘yan sandan Jihar Bauchi ta tabbatar da kisan wasu mutane hudu da wasu ‘yan bindiga suka yi a kauyen Gambar Sabon-Layi da ke karamar hukumar Tafawa Balewa a jihar.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, SP Ahmad Wakil, ne ya tabbatar da faruwar lamarin a wata hira da ya yi da Kamfanin Dillancin Labarai na Nijeriya (NAN) a Bauchi a ranar Lahadi.

  • Sojoji Sun Dakile Harin ‘Yan Bindiga, Sun Kashe Da Yawa A Neja
  • NIS Ta Samu Gudunmawar Na’urorin Sadarwa Na Miliyoyin Nairori 

Ya ce ‘yan bindigar sun kai farmakin ne da tsakar daren ranar Asabar kuma sun yi awon gaba da wani mutum guda daya.

ADVERTISEMENT

Ya ce kwamishinan ‘yan sandan jihar, Aminu Alhassan ya bayar da umarnin gudanar da sahihin bincike domin kamo maharan.

“Rundunar ta samu kiran gaggawa ne a ranar 22 ga watan Janairun 2022 da misalin karfe 3:45 na dare, wanda ya nuna cewa a wannan ranar da misalin karfe 2:00 na dare wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suka kai farmaki kauyen Gambar Sabon-Layi, inda suka far wa mutanen da ba su ji ba ba su gani ba.

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Zai Ƙara Wa Sojoji Albashi Nan Ba Da Jimawa Ba – Ministan Tsaro

Taimakon Ƴan Bindiga: Kotu Ta Yanke Wa Mata 3 Hukuncin Shekaru 14 A Magarƙama

“Bayan samun rahoton, jami’an ‘yan sanda sun shirya zuwa wurin da lamarin ya faru karkashin jagorancin DPO din Tafawa Balewa da ke hedikwatar ‘yan sanda ta shiyya, inda aka kwashe wadanda abin ya shafa zuwa babban asibitin Tafawa Balewa domin kula da lafiyarsu,” in ji shi.

A halin da ake ciki kuma, jami’an rundunar ‘yan sandan da ke aiki da sahihan bayanan sirri, a ranar Lahadin da ta gabata sun gano wata maboyar makamai da ake zargin ta masu garkuwa da mutane ne a unguwar Tudun Wada da ke Liman Katagum a karamar hukumar Bauchi.

Wakil ya ce ‘yan sandan sun kwato bindigogi kirar AK-47 guda uku da alburusai masu tarin yawa.

MASU ALAKA

Bauchi
Labarai

Tinubu Zai Ƙara Wa Sojoji Albashi Nan Ba Da Jimawa Ba – Ministan Tsaro

July 27, 2026
Bauchi
Labarai

Taimakon Ƴan Bindiga: Kotu Ta Yanke Wa Mata 3 Hukuncin Shekaru 14 A Magarƙama

July 27, 2026
Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi
Ra'ayi Riga

Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi

July 27, 2026
Next Post
Diphtheria: Mutane 123 Sun Kamu, 38 Sun Mutu A Jihohi 4 – NCDC

Diphtheria: Mutane 123 Sun Kamu, 38 Sun Mutu A Jihohi 4 - NCDC

LABARAI MASU NASABA

Bauchi

Tinubu Zai Ƙara Wa Sojoji Albashi Nan Ba Da Jimawa Ba – Ministan Tsaro

July 27, 2026
Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki

Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki

July 27, 2026
Kasar Sin Ta Gabatar Da Matsaya Game Da Matakan Karshe Na Bincike Mai Lamba 301 Kan Tilasta Yin Kwadago Da Amurka Ta Fitar

Kasar Sin Ta Gabatar Da Matsaya Game Da Matakan Karshe Na Bincike Mai Lamba 301 Kan Tilasta Yin Kwadago Da Amurka Ta Fitar

July 27, 2026
Bauchi

Taimakon Ƴan Bindiga: Kotu Ta Yanke Wa Mata 3 Hukuncin Shekaru 14 A Magarƙama

July 27, 2026
Sin Za Ta Ci Gaba Da Ingiza Kyakkyawan Yanayin Cinikayya Tsakaninta Da Nahiyar Afirka

Sin Za Ta Ci Gaba Da Ingiza Kyakkyawan Yanayin Cinikayya Tsakaninta Da Nahiyar Afirka

July 27, 2026
Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi

Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi

July 27, 2026
Bauchi

WAFU B 2026: Nijeriya Ta Doke Ghana Da Ci 4-2 A Wasan Farko

July 27, 2026
An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”

An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”

July 27, 2026
Bauchi

NSCDC Ta Cafke Mutane 2 Da Ake Zargi Da Sace Kayan Titin Jirgin Kasa A Kano

July 27, 2026
Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

July 27, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.