ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 28, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sojoji Sun Dakile Harin ‘Yan Bindiga, Sun Kashe Da Yawa A Neja

by Sadiq
4 years ago
Sojoji

Rundunar sojin saman Nijeriya ta yi nasarar kashe wasu ‘yan bindiga da ba a tantance adadinsu ba a wasu hare-hare ta sama a yankin Tshohon Kabula da ke karamar hukumar Munya a Jihar Neja.

An tattaro cewa ‘yan bindigar da aka kashe su ne ragowar wadanda suka yi musayar wuta da jami’an tsaro na hadin gwiwa na jihar a unguwar Gwada da ke karamar hukumar Shiroro a yammacin Lahadin da ta gabata, inda wasu daga cikinsu suka gamu da ajalinsu.

  • Na’urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi
  • Makamashi Mai Tsafta Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Samar Da Isasshen Makamashi A Sin

Wata majiya daga yankin ta ce, an kai farmakin da jiragen yakin sojin sama kan wurin da ‘yan bindigar suka kai da misalin karfe 9:00 na safe, inda aka kashe da dama, yayin da wasu suka tsere da raunuka daban-daban.

ADVERTISEMENT

Kafin kai harin ta sama, Leadership Hausa ta samu labarin cewa a yammacin ranar Lahadi ne rundunar hadin guiwar jami’an tsaro ta jihar ta yi artabu da ‘yan bindigar a kan hanyar Gwada a kan hanyarsu ta zuwa kauyen Egwa inda suka dauki lokaci suna artabu.

An tattaro cewa an dauki matakin karfafa rundunar tsaro ta hadin gwiwa daga yankin Erena domin fatattakarsu duk da cewa jami’an tsaro uku sun samu raunuka a yayin musayar wutar.

LABARAI MASU NASABA

NSCDC Ta Cafke Mutane 2 Da Ake Zargi Da Sace Kayan Titin Jirgin Kasa A Kano

Kuri’u Za Su Yi Tasiri A Zaɓen 2027, In Ji INEC

Kafin harin da yammacin ranar Lahadi, an girke jami’an tsaro don dakile kai hari a yankin.

Idan dai za a iya tunawa kwanaki biyu da suka gabata ‘yan bindiga sun kashe kansila mai wakiltar mazabar Allawa, Mallam Sale Yakubu yayin da mataimakinsa ya tsere.

Sai dai kokarin jin ta bakin gwamnatin jihar da kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Wasiu Abiodun, ya ci tura har zuwa lokacin hada rahoton.

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

NSCDC Ta Cafke Mutane 2 Da Ake Zargi Da Sace Kayan Titin Jirgin Kasa A Kano

July 27, 2026
Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni
Manyan Labarai

Kuri’u Za Su Yi Tasiri A Zaɓen 2027, In Ji INEC

July 27, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojojin Ruwa Sun Cafke Jirgin Ruwa Maƙare Da Ɗanyen Mai Na Sata

July 26, 2026
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 4 A Bauchi

'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 4 A Bauchi

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Tinubu Zai Ƙara Wa Sojoji Albashi Nan Ba Da Jimawa Ba – Ministan Tsaro

July 27, 2026
Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki

Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki

July 27, 2026
Kasar Sin Ta Gabatar Da Matsaya Game Da Matakan Karshe Na Bincike Mai Lamba 301 Kan Tilasta Yin Kwadago Da Amurka Ta Fitar

Kasar Sin Ta Gabatar Da Matsaya Game Da Matakan Karshe Na Bincike Mai Lamba 301 Kan Tilasta Yin Kwadago Da Amurka Ta Fitar

July 27, 2026
Sojoji

Taimakon Ƴan Bindiga: Kotu Ta Yanke Wa Mata 3 Hukuncin Shekaru 14 A Magarƙama

July 27, 2026
Sin Za Ta Ci Gaba Da Ingiza Kyakkyawan Yanayin Cinikayya Tsakaninta Da Nahiyar Afirka

Sin Za Ta Ci Gaba Da Ingiza Kyakkyawan Yanayin Cinikayya Tsakaninta Da Nahiyar Afirka

July 27, 2026
Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi

Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi

July 27, 2026
Sojoji

WAFU B 2026: Nijeriya Ta Doke Ghana Da Ci 4-2 A Wasan Farko

July 27, 2026
An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”

An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”

July 27, 2026
Sojoji

NSCDC Ta Cafke Mutane 2 Da Ake Zargi Da Sace Kayan Titin Jirgin Kasa A Kano

July 27, 2026
Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

July 27, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.