Majalisar ba da shawara kan harkokin siyasa ta kasar Sin wato CPPCC za ta gudanar da zamanta na shekara-shekara daga ranar 4 zuwa 11 ga watan Maris a birnin Beijing, kamar yadda mai magana da yawun zaman ya bayyana a yau Talata.
Zama na hudu na kwamitin kasa na 14 na CPPCC zai fara gudana da karfe 3:00 na yamma a ranar Laraba, kuma zai kammala da safiyar ranar 11 ga Maris, kamar yadda mai magana da yawun ya bayyana a wani taron manema labarai. (Mai fassara: Abdulrazaq Yahuza Jere)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT















Discussion about this post