ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

by Sadiq
3 years ago
Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasar Nijeriya kuma dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta ware dala biliyan 10 domin inganta rayuwar matasa da iliminsu.

Ya bayyana haka ne a filin wasa na UJ Esuene a Kalaba, a lokacin da yake jawabi ga dimbin magoya bayan jam’iyyar PDP, gabanin shiga zaben shugaban kasa.

  • Gwamnatina Za Ta Tabbatar An Fara Hako Mai A Bauchi Da Gombe – Tinubu
  • Jami’an NIS Na Rundunar JTF 60 Sun Samu Karin Girma Kai-tsaye A Maiduguri

Ya ce, idan aka kada kuri’a a kan mulki, tsaro da abubuwa biyu ne za su sa a gaba a gwamnatinsa.

ADVERTISEMENT

Atiku ya ce, “Za mu ware dala biliyan 10 domin ilmantar da matasanmu da kuma ba su horo ta yadda za mu kawar da talauci da aikata laifuka. Da wannan ne za a samar da ayyukan yi kuma rashin tsaro a kasar nan zai ragu matuka.”

Don haka Atiku ya yi alkawarin ba shakka gwamnatinsa za ta sauya fasalin kasar nan, inda ya kara da cewa za a dauki hakan a matsayin babbar manufar gwamnatinsa.

LABARAI MASU NASABA

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

“Za mu matsa don sauya fasalin kasar nan a matsayin babbar manufar gwamnatin PDP mai zuwa ta hanyar rage karfin gwamnatin tarayya da bai wa jihohi da kananan hukumomi dama, ta yadda za mu dora alhakin dukkan shugabanninmu na kowane mataki na gwamnati.

“Hakan zan sa Gwamnatin Tarayya ta yi kasa a gwiwa sannan kuma za a tura manyan mukamai da kayan aiki zuwa jihohi domin amfanin al’ummarmu,” in ji shi.

“Bari na kuma tabbatar muku da cewa da jam’iyyar PDP, amfanin gonakinku zai kasance abu mai amfani tare da hanyoyin sadarwa zuwa kasuwannin kasashen waje.”

Ya yi nuni da cewa shekaru takwas ‘yan Nijeriya suna sha wahala sakamakon gazawar jam’iyya mai mulki.

Da yake jawabi tun da farko, Shugaban jam’iyyar na kasa, Iyorchia Ayu, ya yi kira ga al’ummar jihar da su zabi PDP domin su kwato wa ‘ya’yansu ‘yanci.

MASU ALAKA

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci
Ra'ayi Riga

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle
Manyan Labarai

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
Next Post
‘Yansanda Sun Cafke Faston Da Ya Je Coci Da AK-47 A Abuja

'Yansanda Sun Cafke Faston Da Ya Je Coci Da AK-47 A Abuja

LABARAI MASU NASABA

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

June 13, 2026
Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

June 13, 2026
Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

June 13, 2026
Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.