ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

by Sadiq
3 years ago
Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasar Nijeriya kuma dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta ware dala biliyan 10 domin inganta rayuwar matasa da iliminsu.

Ya bayyana haka ne a filin wasa na UJ Esuene a Kalaba, a lokacin da yake jawabi ga dimbin magoya bayan jam’iyyar PDP, gabanin shiga zaben shugaban kasa.

  • Gwamnatina Za Ta Tabbatar An Fara Hako Mai A Bauchi Da Gombe – Tinubu
  • Jami’an NIS Na Rundunar JTF 60 Sun Samu Karin Girma Kai-tsaye A Maiduguri

Ya ce, idan aka kada kuri’a a kan mulki, tsaro da abubuwa biyu ne za su sa a gaba a gwamnatinsa.

ADVERTISEMENT

Atiku ya ce, “Za mu ware dala biliyan 10 domin ilmantar da matasanmu da kuma ba su horo ta yadda za mu kawar da talauci da aikata laifuka. Da wannan ne za a samar da ayyukan yi kuma rashin tsaro a kasar nan zai ragu matuka.”

Don haka Atiku ya yi alkawarin ba shakka gwamnatinsa za ta sauya fasalin kasar nan, inda ya kara da cewa za a dauki hakan a matsayin babbar manufar gwamnatinsa.

LABARAI MASU NASABA

Kyamar Baki: Shettima Ya Ja Kunnen Gwamnatin Afirka Ta Kudu

Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

“Za mu matsa don sauya fasalin kasar nan a matsayin babbar manufar gwamnatin PDP mai zuwa ta hanyar rage karfin gwamnatin tarayya da bai wa jihohi da kananan hukumomi dama, ta yadda za mu dora alhakin dukkan shugabanninmu na kowane mataki na gwamnati.

“Hakan zan sa Gwamnatin Tarayya ta yi kasa a gwiwa sannan kuma za a tura manyan mukamai da kayan aiki zuwa jihohi domin amfanin al’ummarmu,” in ji shi.

“Bari na kuma tabbatar muku da cewa da jam’iyyar PDP, amfanin gonakinku zai kasance abu mai amfani tare da hanyoyin sadarwa zuwa kasuwannin kasashen waje.”

Ya yi nuni da cewa shekaru takwas ‘yan Nijeriya suna sha wahala sakamakon gazawar jam’iyya mai mulki.

Da yake jawabi tun da farko, Shugaban jam’iyyar na kasa, Iyorchia Ayu, ya yi kira ga al’ummar jihar da su zabi PDP domin su kwato wa ‘ya’yansu ‘yanci.

MASU ALAKA

Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa
Labarai

Kyamar Baki: Shettima Ya Ja Kunnen Gwamnatin Afirka Ta Kudu

July 24, 2026
Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya
Ra'ayi Riga

Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

July 24, 2026
NLC Ta Yi Barazanar Daukar Matakin Yajin Aiki Kan Albashi Mafi Karanci
Rahotonni

NLC Ta Yi Barazanar Daukar Matakin Yajin Aiki Kan Albashi Mafi Karanci

July 24, 2026
Next Post
‘Yansanda Sun Cafke Faston Da Ya Je Coci Da AK-47 A Abuja

'Yansanda Sun Cafke Faston Da Ya Je Coci Da AK-47 A Abuja

LABARAI MASU NASABA

An Karrama Masana Ilimin Lissafi Na Kasar Sin Da Lambobin Yabo Na Fields Medal

An Karrama Masana Ilimin Lissafi Na Kasar Sin Da Lambobin Yabo Na Fields Medal

July 24, 2026
Ta Da Zaune Tsaye Da Philippines Ta Yi A Teku Ba Zai Lalata Dangantakar Hadin Gwiwar Sin Da ASEAN Ba

Ta Da Zaune Tsaye Da Philippines Ta Yi A Teku Ba Zai Lalata Dangantakar Hadin Gwiwar Sin Da ASEAN Ba

July 24, 2026
Jadawalin INEC:Kotun Daukaka Kara Ta Kassara Fatan Jam’iyyu Da ‘Yan Siyasa

Jadawalin INEC:Kotun Daukaka Kara Ta Kassara Fatan Jam’iyyu Da ‘Yan Siyasa

July 24, 2026
An Zartas Da Sanarwar Chengdu A Taron Ministocin Kungiyar APEC Kan Harkar Raya Fasahohin Dijital Da AI

An Zartas Da Sanarwar Chengdu A Taron Ministocin Kungiyar APEC Kan Harkar Raya Fasahohin Dijital Da AI

July 24, 2026
NNPP Za Ta Kwace Mulki A Jihar Imo – Kwankwaso

Jam’iyyar NDC Ta Shirya Tsaf Domin Kafa Gwamnati A 2027 —Kwankwaso

July 24, 2026
Sin Ta Kara Kamfanoni 14 Na Tarayyar Turai Cikin Jerin Wadanda Aka Hana Fitar Masu Da Kaya

Sin Ta Kara Kamfanoni 14 Na Tarayyar Turai Cikin Jerin Wadanda Aka Hana Fitar Masu Da Kaya

July 24, 2026
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Kyamar Baki: Shettima Ya Ja Kunnen Gwamnatin Afirka Ta Kudu

July 24, 2026
Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

July 24, 2026
Hatsin Da Kasar Sin Ta Girbe Da Lokacin Zafin Bana Ya Zarce Tan Miliyan 150

Hatsin Da Kasar Sin Ta Girbe Da Lokacin Zafin Bana Ya Zarce Tan Miliyan 150

July 24, 2026
Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari

Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari

July 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.