ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

by Sadiq
4 years ago
Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasar Nijeriya kuma dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta ware dala biliyan 10 domin inganta rayuwar matasa da iliminsu.

Ya bayyana haka ne a filin wasa na UJ Esuene a Kalaba, a lokacin da yake jawabi ga dimbin magoya bayan jam’iyyar PDP, gabanin shiga zaben shugaban kasa.

  • Gwamnatina Za Ta Tabbatar An Fara Hako Mai A Bauchi Da Gombe – Tinubu
  • Jami’an NIS Na Rundunar JTF 60 Sun Samu Karin Girma Kai-tsaye A Maiduguri

Ya ce, idan aka kada kuri’a a kan mulki, tsaro da abubuwa biyu ne za su sa a gaba a gwamnatinsa.

ADVERTISEMENT

Atiku ya ce, “Za mu ware dala biliyan 10 domin ilmantar da matasanmu da kuma ba su horo ta yadda za mu kawar da talauci da aikata laifuka. Da wannan ne za a samar da ayyukan yi kuma rashin tsaro a kasar nan zai ragu matuka.”

Don haka Atiku ya yi alkawarin ba shakka gwamnatinsa za ta sauya fasalin kasar nan, inda ya kara da cewa za a dauki hakan a matsayin babbar manufar gwamnatinsa.

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

“Za mu matsa don sauya fasalin kasar nan a matsayin babbar manufar gwamnatin PDP mai zuwa ta hanyar rage karfin gwamnatin tarayya da bai wa jihohi da kananan hukumomi dama, ta yadda za mu dora alhakin dukkan shugabanninmu na kowane mataki na gwamnati.

“Hakan zan sa Gwamnatin Tarayya ta yi kasa a gwiwa sannan kuma za a tura manyan mukamai da kayan aiki zuwa jihohi domin amfanin al’ummarmu,” in ji shi.

“Bari na kuma tabbatar muku da cewa da jam’iyyar PDP, amfanin gonakinku zai kasance abu mai amfani tare da hanyoyin sadarwa zuwa kasuwannin kasashen waje.”

Ya yi nuni da cewa shekaru takwas ‘yan Nijeriya suna sha wahala sakamakon gazawar jam’iyya mai mulki.

Da yake jawabi tun da farko, Shugaban jam’iyyar na kasa, Iyorchia Ayu, ya yi kira ga al’ummar jihar da su zabi PDP domin su kwato wa ‘ya’yansu ‘yanci.

MASU ALAKA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto
Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Next Post
‘Yansanda Sun Cafke Faston Da Ya Je Coci Da AK-47 A Abuja

'Yansanda Sun Cafke Faston Da Ya Je Coci Da AK-47 A Abuja

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.