• Leadership Hausa
Sunday, December 10, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zanga-zanga Ta Barke A Filato Kan Kwace Kujerar Gwamna Mutfwang

by Sulaiman
3 weeks ago
in Labarai
0
Zanga-zanga Ta Barke A Filato Kan Kwace Kujerar Gwamna Mutfwang
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata gagarumar zanga-zanga ta barke a Jos, babban birnin jihar Filato, biyo bayan nasarar da dan takarar gwamna na jam’iyyar APC, Dr Nentawe Yilwatda Goshwe ya samu a kan gwamnan jam’iyyar PDP, Caleb Mutfwang a hukuncin da kotun daukaka kara da ke Abuja ta yi.

LEADERSHIP ta ruwaito cewa, Kotun daukaka kara ta yanke hukuncin soke zaben Gwamnan Jihar Filato, Caleb Mutfwang kan rashin tsari da kuma rashin bin umarnin Kotu.

  • Hadaddiyar Tawagar Ministocin Harkokin Wajen Kasashen Larabawa Da Na Musulmi Za Ta Ziyarci Kasar Sin
  • Dalilan Da Suka Sa Turawa Samun Nasarar Mulkin Mallaka A Arewa

Kafin yanke hukuncin a ranar Lahadi, an tsaurara matakan tsaro a dukkan muhimman wurare a babban birnin jihar domin dakile duk wata barazanar tsaro.

Amma duk da haka, bayan samun labarin hukuncin kotun, cece-ku-ce ta mamaye jihar yayin da aka ga jama’a tawaga-tawaga suna tattaunawa kan hukuncin.

A karamar hukumar Jos ta Kudu, matasan da ke goyon bayan PDP sun yi dafifi a zagayen Gyel da dama domin nuna rashin jin dadinsu kan hukuncin.

Labarai Masu Nasaba

Sojojin Somaliya Sun Kashe Mayakan Al-Shabab 60 A Yankin Tsakiyar Kasar

Mali Da Nijar Za Su Kawo Karshen Yarjejeniyar Haraji Da Faransa

An kuma yi irin wannan zanga-zangar a mahadar Angwan Rukubu da ke Jos ta Arewa da karamar hukumar Riyom ta babban birnin jihar.

Tags: FilatoNNPP
ShareTweetSendShare
Previous Post

Hadaddiyar Tawagar Ministocin Harkokin Wajen Kasashen Larabawa Da Na Musulmi Za Ta Ziyarci Kasar Sin

Next Post

Dalilin Rasa ‘Ya’yana Biyu Sanadin Amosanin Jini, Na Kafa Gidauniya —Hajiya Badiyya

Related

Sojojin somaliya
Labarai

Sojojin Somaliya Sun Kashe Mayakan Al-Shabab 60 A Yankin Tsakiyar Kasar

4 hours ago
Faransa
Labarai

Mali Da Nijar Za Su Kawo Karshen Yarjejeniyar Haraji Da Faransa

6 hours ago
Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini
Labarai

Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

15 hours ago
Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau
Labarai

Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

15 hours ago
Gwamnatin Katsina
Labarai

Gwamnatin Katsina Ta Kara Jaddada Matsayinta Kan Bunkasa Ilimi

1 day ago
Zakka
Labarai

An Bukaci Gwamnatin Kaduna  Ta Samar Da Hukumar Zakka Da Wakafi

1 day ago
Next Post
Dalilin Rasa ‘Ya’yana Biyu Sanadin Amosanin Jini, Na Kafa Gidauniya —Hajiya Badiyya

Dalilin Rasa ‘Ya’yana Biyu Sanadin Amosanin Jini, Na Kafa Gidauniya —Hajiya Badiyya

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya

Nijeriya Ta Koma Ta 44 A Fagen Kwallon Kafa A Duniya

December 10, 2023
City

Ana Tuhumar Manchester City Da Laifin Rashin Tarbiyya

December 10, 2023
Sojojin somaliya

Sojojin Somaliya Sun Kashe Mayakan Al-Shabab 60 A Yankin Tsakiyar Kasar

December 10, 2023
Gwamna Yusuf

Gabatowar Kidaya: Jan Hankali Ga Jama’ar Kano

December 10, 2023
Faransa

Mali Da Nijar Za Su Kawo Karshen Yarjejeniyar Haraji Da Faransa

December 10, 2023
Tsohon Firaministan Austria: Ra’ayin “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki” Bai Dace Ba

Tsohon Firaministan Austria: Ra’ayin “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki” Bai Dace Ba

December 10, 2023
Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Da Kin Amincewar Amurka Da Kudurin Tsagaita Wuta Domin Jin Kai

Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Da Kin Amincewar Amurka Da Kudurin Tsagaita Wuta Domin Jin Kai

December 10, 2023
Yadda Kasar Sin Ke Ba Da Gudummawar Tinkarar Sauyin Yanayi A Duniya

Yadda Kasar Sin Ke Ba Da Gudummawar Tinkarar Sauyin Yanayi A Duniya

December 10, 2023
Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

December 9, 2023
Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

December 9, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.