ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilan Da Suka Sa Turawa Samun Nasarar Mulkin Mallaka A Arewa

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Mulkin mallaka

Mulkin mallaka wata hanya ce ta tafiyar da gwamnati inda Turawan Ingila suka yi amfani da Sarakunan gargajiya wajen tafiyar da harkokin mulkinsu a yammacin Afirka. Shugaban ko jagoran al’amarin mulkin mallaka a yammacin Afirka shi ne Lord Frederick Lugard a shekarar1906.Ya fara gwada tafiyar da tsarin mulkin ne a Arewacin Nijeriya lokacin da aka ga abin an samu nasara,sai aka fara amfani da shi a sauran sassan kasashen yammacin Afirka.

An amince da Sarakunan gargajiya
Sarakuna wadanda sune ke lura da al’amuran da suka shafi al’umma a Arewacin Nijeriya al’umma suka nada su,don haka aka amince da sub a tare da wata matsala ba.Sune suka jagoranci hukumomin da ake tafiyar da al’amuran da suka shafi al’umma da ake kiran su da suna Natibe Authority. Shi ya sa babu wata matsala idan Sarakuna suka bayar da umarnin daya zo daga wurin jami’an Turawa na yin wani abu,hakan ta kasance ne saboda al’umma sun saba da samun umarni na wani abu daga wurin Sarakunan.

Sarakunan gargajiya ba su wasa da ba da umarni
Lokacin da gwamna Lord Lugard ya aiwatar da mulkin mallaka na Turawan Ingila a Arewacin Nijeriya,tun kafin lokacin da akwai hanyar da ake tafiyar da sarautar gargajiya ta tafiyar da al’umma.Sarakunan ko Sultan tuni akwai wuraren da suke karkashinsu suna mulkarsu ba tare da matsala ba,mutane kuma sun saba da al’amarin. Shi yasa mulkin ba a samu wata matsalar tafiyar da shi ba wanda yake da alaka da siyasa.

ADVERTISEMENT

Al’amarin Haraji
Al’ummar Arewacin Nijeriya sun saba da al’amarin daya shafi Haraji saboda kuwa Talakawa sun saba da biyan Haraji nau’oi daban daban da suka hada da Jangali na dabbobi da wadanda mutane suke biya,shi yasa ba a samu wata matsala ba domin al’ummar Arewa sun saba da biyan su nau’oin harajin,domin an samu yin gyara ne lokacin da aka bullo da shi lokacin da aka fara tafiyar da mulkin mallaka a Arewacin Nijeriya.

Rashin Masu Ilmin Zamani A Arewa
A Arewacin Nijeriya bamasu ilimin zamani a lokacin kamar yadda ake da su a Kudancin Nijeriya,saboda a lokacin a Arewacin Nijeriya akwai lauyoyi wadanda suka samu horo a Ingila da kuma ‘yan jarida,alal misali a Arewacin Nijeriya ba irin wadancan mutanen wadanda Turawan mulkin mallaka za su samu matsalar tunkararsu,ba kamar a Kudancin Nijeriya ba.

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

Kotunan shariar musulunci
Mulkin mallaka na turawan Ingila ya samu nasara ne a Arewacin Nijeriya saboda dam tuni ana da tsarin shari’a karamar hukumar gargajiya da ake kira Natibe Authority a lokacin.Sarakuna a Arewacin Nijeriya suna da kotu inda ake shari’ar wadanda suka aikata laifi idan kuma aka samu mutum da aikata laifi ana iya yanke ma shi hukunci, wannan tsarin ne Lord Lugard ya amince da shi da yi ma shi gyara.Misali kotunan musulunci ba za su zartar da hukunci kisa ba, ba tare da amincewar jami’an Turawan mulkin mallaka da suke zaune a Larduna daban- daban a Nijeriya.

Umarnin Jami’an Ingila
Kasancewar jami’an Turawan Ingila a Arewacin Nijeriya inda suke kulawa da Larduna ana kiransu da sunan Rasdan sune suke ba Sarakunan gargajiya shawarwari, wanda hakan ne ya basu dama ta samun nasara a tafiyar da mulkinsu a Arewacin Nijeriya.Kwamishinonin Larduna su suka rika ba Sarakunan gargajiya a Arewa shawarar da ta tabbatar da mulkin Turawan Ingila ya samu nasara a yammacin Afirka.daudawa

Mulkin mallaka
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tarihi

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

May 30, 2026
Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Next Post
Nathan Tella: Matashin Da Ke Fatan Buga Wa Nijeriya Wasa

Nathan Tella: Matashin Da Ke Fatan Buga Wa Nijeriya Wasa

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.