ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2027: Watsi Da Muslim-muslim Tiket Zai Iya Raunata APC — Ministar Al’adu

by Yusuf Shuaibu
4 months ago
Muslim

Ministar raya al’adu da yawon bude ido da tattalin arzikin kirkire-kirkire, Hannatu Musawa, ta yi gargadin cewa jam’iyyar APC za ta fuskanci barazanar a zaben 2027 idan ta yi watsi da Musulmin-muslim tiket a sake takarar Shugaban kasa Bola Tinubu.

Hannatu ta yi wannan gargadin ne a cikin wani tattauawa ta musamman da dan jarida Seun Okinbaloye, yayin da ake kara yawan jita-jitar cewa jam’iyyar mai mulki na iya la’akari da sauya tikitin Musulmi-Musulmi da aka yi amfani da shi a zaben shugaban kasa a 2023.

  • An Nada Liu Xianfa Wakilin Musamman Na Gwamnatin Sin Kan Harkokin Afirka
  • Fasahar Electronic Call-up Da NPA Ta Wanzar Ta Samar Da Sauki —Tsohon Kwaminsihan Sufuri

A cewar ministar, cire Kashim Shettima ko maye gurbinsa da abokin takara Musulmi wanda ba na Arewacin Nijeriya ba zai zama babban kalubale na siyasa ga APC, musamman a jihohin arewacin kasar.

ADVERTISEMENT

“Idan babu Musulmi Bahause ko Fulani ko Kanuri a wannan tikitin, hakan zai haifar da cikas. Wannan shi ne gaskiyar yadda mutane ke tunani,” in ji Hannatu.

Ta jaddada cewa siyasa a Arewacin Nijeriya ta tsayu sosai, tana gargadin cewa yanke shawara ba tare da cikakken fahimtar yankin ba na iya jefa kasa ciki matsala.

LABARAI MASU NASABA

2027: Rashin Hadin Kan Atiku Da Obi Da Kwankwaso Na Iya Taimaka Wa Tazarcen Tinubu

Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya Sun Shiga Rudani A Yayin Da Wa’adin Mika Sunayen Mambobi Ya Shude

“Asalin jihohin arewa kamar Katsina, Kano, Kaduna, Kebbi, Jigawa, Zamfara da Sakkwato, suna fahimtar siyasa a mataki mai zurfi sosai. A wannan yanki, siyasa hanya ce ta rayuwa. Mutane na jira duk bayan shekaru hudu don su tsaya a layi su kada kuri’a saboda a can suke jin suna da tasiri,” in ji ta.

Hannatu ta yi watsi da ikirarin cewa APC za ta iya samun narasa a zabe n shugabancin kasa cikin sauki ba tare da wani kalubale ba, tana bayyana irin wannan zato a matsayin rashin sanin siyasa.

“Ina tunani cewa idan muka yi wasa da sauya tsarin abin da muke da shi yanzu, hakan zai zama matsala. Mutanen da ke ba da shawara akasin haka watakila ba su fahimci yadda siyasa ke aiki a Arewa ba,” in ji ta.

Game da maganganu kan karuwar hadin gwiwar ‘yan adawa kafin 2027, Hannatu ta ce ba ta ganin tsarin jam’iyyun ‘yan adawa na yanzu zai iya kifar da Shugaba Tinubu da mataimakinsa Shettima ba.

Ta bayyana ‘yan adawar a matsayin wadanda suka samu rarrabun kawuna sakamakon rikicin shugabanci mai zafi a tsakaisu.

Yayin da ta amince cewa ‘yan adawa suna ci gaba da tafiya babu tasiri, ta tabbatar da cewa APC na da kwarin gwiwa na ci gaba da rike iko a kasar nan.

Hannatu ta kara da cewa ko da yake APC na maraba da jam’iyyun adawa don ci gaban dimokiradiyya, jam’iyyar mai mulki tana mai da hankali kan karfafa tushen siyasarta kafin zaben 2027.

Muslim
Yusuf Shuaibu
+ postsBio
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Masana Tattalin Arziki Sun Yi Watsi Da Rahoton NBS Kan Tattalin Arziki
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Alƙawarin Wa’adi Ɗaya Na Peter Obi Ya Raba Kawunan Ƴan Arewa
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    ‘Yan Majalisar Wakilai 50 Da Suka Rasa Tikitin Takara A Zaɓen Fid Da Gwani Na APC
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Zaɓen Fitar Da Gwani: APC Na Fuskantar Barazanar Tawaye

MASU ALAKA

Muslim
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Rashin Hadin Kan Atiku Da Obi Da Kwankwaso Na Iya Taimaka Wa Tazarcen Tinubu

May 16, 2026
Adawa
Tambarin Dimokuradiyya

Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya Sun Shiga Rudani A Yayin Da Wa’adin Mika Sunayen Mambobi Ya Shude

May 15, 2026
Abincin Da Ya Kamata Ku Ci Lokacin Al’ada
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Hadakar ‘Yan Adawa Ta Rushe Yayin Da Tikitin Takarar Shugaban Kasa Ya Raba Kan Shugabannin ADC

May 9, 2026
Next Post
Tsare Okupe Ba Zai Hana Ni Zama Shugaban Kasa A 2023 Ba – Peter Obi 

ADC Ta Gargadi Magoya Bayan ‘Yan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Gabanin Zaben Fitar Da Gwani

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.