ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

ADC Ta Gargadi Magoya Bayan ‘Yan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Gabanin Zaben Fitar Da Gwani

by Yusuf Shuaibu
5 months ago
ADC

An yi kiran ga goyon bayan duk ‘yan takarar shugaban kasa a jam’iyyar hadaka ta ADC da su daina yawan furta maganan da za su iya jawo rarrauwar kai, musamman ma magoya bayan Mista Peter Obi a gaban zabukan fad da gwai da za a yi a watan Yuni, 2026.

Jam’iyyar adawa ta yi wannan gargadin ne ta hanyar wani shirin tattaunawa na sauti kai tsaye da ya shafi halin da kasar ke ciki.

  • An Nada Liu Xianfa Wakilin Musamman Na Gwamnatin Sin Kan Harkokin Afirka
  • CGI Babandede Mai Ritaya A Mizanin Kyawawan Halaye Da Kwazon Aiki

Jam’iyyar ta kuma lura cewa gudanar da zaben 2027 a shekarar 2026 kamar yadda ake shawar yi zai zama tamkar takobi mai kaifi biyu gare ta, inda ta jaddada cewa jam’iyyar za ta sha wahala wajen yin shirin zaben.

ADVERTISEMENT

Duk da haka, ta nuna cewa gudanar da zaben kafin lokaci zai yi aiki ne ga jam’iyya a daya bangaren.

Sakataren yada labarai na kasa na ADC, Malam Bolaji Abdullahi, ya bayyana cewa ya yi wasu tattaunawa da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar da tsohon dan takarar jam’iyyar LP a zaben 2023, Mista Peter Obi da tsohon Gwamnan Jihar Ribas, Rotimi Amaechi da kuma wasu kamar tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai kan bukatar karfafa hadin kai da mayar da hankali da kuma jajircewar da za ta tabbatar da nasara a zaben da ke tafe.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

Abdulllahi ya ce, “Na dauki tsawon lokaci ina magana da Atiku Abubakar, Peter Obi, Rotimi Amaechi wadanda suka nuna sha’awar yin takarar shugaban kasa a jam’iyyarmu, haka kuma na tattauna da irin su Malam Nasir El-Rufai don karfafa jam’iyyarmu da hadin kai don seta alkiblar wannan kasa ta zama wuri mafi kyau.

“Dukkan shugabanninmu sun sani game da aikin da ke gabanmu, kuma kowannensu ya himmatu wajen tabbatar da cewa mun ci wannan zaben.”

Bugu da kari a kan haka, ya ce ko za a gudanar da zabe a wannan shekara ko shekara mai zuwa zai kasance aiki biyu ga jam’iyyar.

Sakataren jam’iyyar ya kuma ce suna daukar zaben kananan hukumomin Abuja da matukar muhimmanci, yana nuna cewa sun kasa samun nasara a zaben cike guri a Jihar Anambra, don haka, suke wannan bayanin.

Haka kuma ya bayyana damuwarsa kan yadda gwamnatin Jihar Legas ke kwatanta ma’aikatan gwamnati da lambar shaida ta kasa don yin rajista a matsayin mambobin APC.

A wani labarin mai kama da wannan, ADC ta rubuta wa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) wasikar na neman daga zaben  kanana hukumomin Babban Birnin Tarayya Abuja da aka shirya a ranar Asabar, 21 ga Fabrairu, 2026, saboda azumin watab Ramadan.

A cikin wasikar da aka rubuta a ranar 22 ga Janairu, 2026, wacce ta samu sa hannun shugaban jam’iyyar, Sanata Dabid A. B. Mark, da sakataren jam’iyyar, Ogbeni Rauf Aregbesola, jam’iyyar ta jawo hankalin hukumar zabe kan cewa, ranar zaben da aka tsara ana cikin lokacin azumin Ramadan, wanda mafi yawan masu zabe na iya kaurace masa.

ADC ta rabuta a cikin wasikar cewa, dangane daukar muhimmancin al’adu da addini a wannan lokaci ya zama dole a sake duba ranar zabe. Don haka, jam’iyyar ta roki INEC cikin girmamawa ta jinkirta zaben zuwa bayan watan Ramadan.

Wasikar ta kara jaddada cewa bukatar ta samo asali ne daga bukatar kare hadin kai a tsarin zabe, inda ta bayyana cewa an yi ta ne domin cimma tsarin zabe mai tsari wanda ke ba dukkan ‘yan kasa ‘yancisu ba tare da la’akari da addini ba da damar amfani da cikakkiyar hakkokinsu na ‘yan ba tare da wani kuntatawa ko rashin fa’ida ba.

ADC
Yusuf Shuaibu
+ postsBio
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?

MASU ALAKA

Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku
Tambarin Dimokuradiyya

Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

June 19, 2026
2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

June 12, 2026
Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?
Tambarin Dimokuradiyya

Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?

June 12, 2026
Next Post
Ƴansanda Sun Kama Mutane Uku Kan Siyan Motar Miliyan 75 Amma Suka Tura Kuɗin Bogi

Ƴansanda Sun Kama Mutane Uku Kan Siyan Motar Miliyan 75 Amma Suka Tura Kuɗin Bogi

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.