ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abba Gida-Gida Ya Maka Shugaban APC Na Kano A Kotu Kan Kalaman Tunzura Mutane

by Sadiq
3 years ago
Abba

Dan takarar gwamna na jam’iyyar NNPP, Abba Kabir Yusuf, ya nemi a gurfanar da shugaban jam’iyyar APC, Abdullahi Abbas, a kotu, bisa zarginsa da amfani da kalaman tada tarzoma.

Dan takarar, a karar mai lamba FHC/KN/CS/02/2023 da lauyansa Bashir Tudunwazirchi ya shigar, ya bukaci babbar kotun da ta gaggauta tilasta wa kwamishinan ‘yan sandan Jihar Kano ya binciki shugaban jam’iyyar APC tare da gurfanar da shi gaban kuliya.

  • Sin Za Ta Ci Gaba Da Yin Mu’amalar Fasahohi Tare Da Hukumar WHO
  • Kayayyakin Aikin Jarida Mafi Burgewa A Shekarar 2022: Gasar Wasannin Olympics Ta Lokacin Sanyi Ta Beijing Ta Kai Matsayi Na Farko

“Yana amfani da kalamomi wanda za su iya haifar da tashin hankali na siyasa a jihar nan”.

ADVERTISEMENT

Sanarwar mai dauke da sa hannun mai magana da yawun dan takarar, Sanusi Dawakin Tofa, ta ce dan takarar gwamnan na NNPP, ya garzaya kotu da nufin tunatar da ‘yan sanda su yi abin da ya kamata.

“Mun rubuta korafe-korafe da dama tare da kwararan hujjoji kan yawan ta’asar da shugaban jam’iyyar APC ke yi, amma har yau rundunar ‘yan sanda a Kano ba ta yi wani abu a kai ba.

LABARAI MASU NASABA

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

“A ‘yan kwanakin nan, Abdullahi Abbas da dansa Sani Abdullahi Abbas da wasu makusantansa ne suka kai hare-hare da tashe-tashen hankula na siyasa, inda aka raunata wasu da ba su ji ba ba su gani ba, aka tsoratar da su amma duk da haka, ‘yan sanda sun gaza yin komai kan lamarin ,” in ji sanarwar.

Idan har kotu ta amince da koken nasa, hakan zai tilastawa rundunar ‘yan sandan Kano damke Abdullahi Abbas kan zargin kalaman nuna kiyayya, cin zarafi da kuma daukar nauyin ‘yan bangar siyasa.

Ana zargin Abdullahi Abbas da yin kaurin suna wajen amfani da kalaman batanci da wadanda ba su dace ba a siyasa.

MASU ALAKA

Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso
Manyan Labarai

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Next Post
Babbar Masana’antar Manyan Bayanai Ta Kasar Sin Ta Inganta Matuka

Babbar Masana'antar Manyan Bayanai Ta Kasar Sin Ta Inganta Matuka

LABARAI MASU NASABA

Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.