• English
  • Business News
Tuesday, July 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Dariya Ne Da ‘Yan Siyasar Birtaniya Suka Ba Da Ra’ayinsu Kan Batun Yankin Hong Kong

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Abin Dariya Ne Da ‘Yan Siyasar Birtaniya Suka Ba Da Ra’ayinsu Kan Batun Yankin Hong Kong
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin da aka cika shekaru 25 da dawowar yankin Hong Kong kasar Sin, firaministan kasar Birtaniya Boris Johnson da jami’in kula da harkokin waje da raya kasa na kasar Liz Truss sun ba da jawabi da sanarwa cewa, Birtaniya tana da alhakin kula da mazaunen yankin Hong Kong bisa hadaddiyar sanarwa a tsakanin Sin da Birtaniya, dake nuna cewa Birtaniya ba ta yi watsi da yankin Hong Kong ba.

Wannan batun siyasa abin dariya ne, wanda ya shaida cewa, tsoffin ‘yan mulkin mallaka ba su son amincewa da hakikanin yanayi na yanzu, wato ba su da karfi kamar yadda suke da shi a lokacin baya, suna yunkurin tsoma baki a harkokin yankin Hong Kong, har ma harkokin cikin gida na kasar Sin.

  • Dole Burtaniya Ta Shirya Yaki Da Rasha – Sojin Burtaniya

Gwamnatocin Sin da Birtaniya sun daddale hadaddiyar sanarwa a tsakaninsu a watan Disamba na shekarar 1984, don daidaita batun dawowar yankin Hong Kong kasar Sin, abu mafi muhimmanci shi ne Sin ta maido da ikon mulkin kasa a yankin.

Bisa sanarwar, bayan da aka dawo da yankin Hong Kong a kasar Sin a ranar 1 ga watan Yulin shekarar 1997, kasar Birtaniya ba ta da ikon mulkin yankin da ikon tafiyar da harkokin yankin da kuma ikon sa ido kan yankin. Wato kasar Birtaniya ba ta da ikon tsoma baki a harkokin yankin na Hong Kong.

Akwai shaidu da dama dake bayyana yankin Hong Kong na samu ci gaba ko a’a, kamar irin yadda yankin ya zama yankin tattalin arziki mafi ‘yanci a duniya, da cibiyar hada-hadar kudi ta duniya, da cibiyar zirga-zirgar jiragen ruwa ta duniya, da kuma cibiyar yin ciniki ta duniya da sauransu.

Labarai Masu Nasaba

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

A cikin shekaru 25 bayan dawowar yankin, an samu manyan nasarori a yankin, kana an aiwatar da manufar “kasa daya amma tsarin mulki biyu” a yankin cikin nasara.

A kasar Birtaniya kuwa, Scotland tana kokarin neman ‘yancin kai ta hanyar jin ra’ayoyin jama’a. Kana Ireland ta Arewa ita ma tana son ballewa daga Birtaniya. A lokacin, firaministan Birtaniya Boris Johnson ya ce, ba zai yi watsi da yankin Hong Kong ba, yunkurinsa shi ne nuna karfi ga waje da yin magana a duniya don sassauta matsalolin cikin kasar, yunkurin zai ci tura.

Yankin Hong Kong yanki ne na kasar Sin, ba shi da nasaba da kasar Birtaniya. (Zainab)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Abinda Ya Dace Inyamurai Su Koya Daga Tinubu – Kwankwaso

Next Post

Kwararru Da Dama Sun Bukaci Amurka Ta Soke Harajin Kwastan Kan Kayayyakin Da Ake Saya Daga Sin

Related

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

2 hours ago
Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu
Daga Birnin Sin

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

3 hours ago
Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

4 hours ago
Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere
Daga Birnin Sin

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

6 hours ago
Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

7 hours ago
Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa
Daga Birnin Sin

Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa

8 hours ago
Next Post
Kwararru Da Dama Sun Bukaci Amurka Ta Soke Harajin Kwastan Kan Kayayyakin Da Ake Saya Daga Sin

Kwararru Da Dama Sun Bukaci Amurka Ta Soke Harajin Kwastan Kan Kayayyakin Da Ake Saya Daga Sin

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

June 30, 2025
Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

June 30, 2025
Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

June 30, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

June 30, 2025
Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

June 30, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

June 30, 2025
Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

June 30, 2025
CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

June 30, 2025
Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

June 30, 2025
Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

June 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.