• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Manyan Labarai

Amurka Ta Kashe Shugaban Al-Qaeda A Wani Hari Da Ta Kai Afghanistan

by Sadiq Usman
2 weeks ago
in Manyan Labarai
0
Amurka Ta Kashe Shugaban Al-Qaeda A Wani Hari Da Ta Kai Afghanistan
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasar Amurka Joe Biden, ya sanar cewa ya bayar da umarnin kashe shugaban kungiyar al Qaeda Ayman Zawahiri a wani harin da aka kai da jirgi mara matuki a Kabul, babban birnin Afghanistan a ranar Asabar.

Biden ya ce Ayman Zawahiri ne babban mataimakin Osama bin Laden kuma yana da hannu a harin 11 ga watan Satumbar 2001, wanda ya yi sanadin mutuwar mutum fiye da dubu uku a Amurka.

  • Gwamnatin Yobe Ta Yi Wa Takin Zamani Farashi A Kan N13,000
  • Ni Da APC Mutu-Ka-Raba – El-Rufai

Shugaban na Amurka ya bayyana kashe al Zawahiri a matsayin abin da zai kwantar da hankulan iyalan wadanda suka halaka a hare-haren da al Qaeda ta kai.

Biden ya kuma ce Amurka za ta tabbatar ba a sake mayar da Afghanistan wata matattarar ‘yan ta’adda ba.

Sa’o’i kadan gabanin sanarwar ta Sldhugaba Biden, kakakin Taliban Zabihullah Mujahid, ya ce lallai Amurka ta kai wani hari da jirgi mara matuki a birnin Kabul, kuma ya yi tur da kai harin, sai dai bai ambaci sunan al Zawahiri ba.

Labarai Masu Nasaba

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

Yajin Aikin ASUU: Gwamnatin Tarayya Da ASUU Sun Tashi Daga Tattaunawa Ba Tare Da Cimma Matsaya Ba

Ya kuma ce harin ya sabz wa tsarin kasa da kasa da ya hana wata kasa kai hari cikin wata kasar mai ‘yancin kai ba tare da amincewarta ba.

Sakataren harkokin waje na Amurka, Anthony Blinken, ya ce kungiyar Taliban ta saba wa yarjejeniyar da ta kulla da Amurka a birnin Doha, wanda a karkashinta Amurka ta janye dakarunta daga Afghanistan a bara.

a karkashin yarjejeniyar, Taliban ta amince ba za ta kyale kungiyoyin ‘yan ta’adda su yi amfani da kasar a matsayin wurin kitsa hare-hare kan kasashen yammacin duniya ba.

Tags: AlqaedaAmurkaAymanHariJoe BidenOsama Bin Laden
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Yobe Ta Yi Wa Takin Zamani Farashi A Kan N13,000

Next Post

An Yi Wa Sama Da Mutum 130 Gwajin Cutar Hanta Kyauta A Kano

Related

Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman
Manyan Labarai

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

19 hours ago
Yajin Aikin ASUU: Gwamnatin Tarayya Da ASUU Sun Tashi Daga Tattaunawa Ba Tare Da Cimma Matsaya Ba
Da ɗumi-ɗuminsa

Yajin Aikin ASUU: Gwamnatin Tarayya Da ASUU Sun Tashi Daga Tattaunawa Ba Tare Da Cimma Matsaya Ba

2 days ago
Matar Shugaban Kasar Amurka, Jill Biden Ta Kamu Da COVID-19 
Manyan Labarai

Matar Shugaban Kasar Amurka, Jill Biden Ta Kamu Da COVID-19 

2 days ago
Rashin Tsaro: Sojoji Sun Sake Kashe Wasu ‘Yan Ta’adda A Kaduna 
Manyan Labarai

Rashin Tsaro: Sojoji Sun Sake Kashe Wasu ‘Yan Ta’adda A Kaduna 

2 days ago
Da Dumi-Dumi: Sha’aban Sharada Ya Fice Daga APC Zuwa Jam’iyyar ADP
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Sha’aban Sharada Ya Fice Daga APC Zuwa Jam’iyyar ADP

2 days ago
Kotu Ta Yanke Wa Wadume Hukuncin Daurin Shekara 7 A Gidan Yari
Da ɗumi-ɗuminsa

Kotu Ta Yanke Wa Wadume Hukuncin Daurin Shekara 7 A Gidan Yari

3 days ago
Next Post
An Yi Wa Sama Da Mutum 130 Gwajin Cutar Hanta Kyauta A Kano

An Yi Wa Sama Da Mutum 130 Gwajin Cutar Hanta Kyauta A Kano

LABARAI MASU NASABA

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

August 18, 2022
Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.