ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 28, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Fara Shirin Jana’izar Marigayi Raisi A Iran

by Abubakar Sulaiman
2 years ago
Raisi

A safiyar yau Talata ne aka fara gudanar da jana’izar shugaban ƙasar Iran Ebrahim Raisi mai shekaru 63 a birnin Tabriz, biyo bayan mumunan hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu da ya rutsa da shi a ranar Litinin.

Hatsarin wanda ya afku cikin yanayi mai hazo sosai a yankin arewa maso yammacin ƙasar Iran, ya kuma ci rayukan wasu manyan jami’ai ciki har da ministan harkokin wajen ƙasar.

  • Ya Shiga Hannu Kan Satar Akuya Da Babur A Barikin ‘Yansanda
  • Sojojin Iran Za Su Fara Binciken Musababbin Hatsarin Jirgin Da Ya Kashe Raisi

Dubban mutane ne suka cika titunan tare da rakiyar masu gadi, yayin da jami’an ƙasar Iran da manyan baƙi suka ƙarrama Raisi da jawabai da kaɗe-kaɗe da addu’o’i.

ADVERTISEMENT

Hatsarin dai ya jefa tsarin Jamhuriyar Musulunci ta Iran cikin halin rashin tabbas, yayin da ake ƙara samun tashe-tashen hankula a yankin gabas ta tsakiya.

Gwamnati ta ayyana kwanaki da dama na zaman makoki a ƙasar, tare da shirya bikin jana’izar ƙarshe a cikin wannan mako.

LABARAI MASU NASABA

Wane Ne Khalil Al-Hayya, Sabon Shugaban Kungiyar Hamas?

Yadda Jana’izar Ruhullah Khomeini Ta Shiga Kundin Tarihi Na Guinness

An fara gudanar da bukukuwan ranar yau Talata a Tabriz da sallar jana’iza da kuma jerin gwano a birnin da hatsarin ya afku.

Yayin da al’ummar ƙasar ke zaman makoki, hukumomi na ci gaba da binciken musabbabin faɗuwar jirgin mai saukar ungulu. Rasuwar shugaba Raisi ta bar wani gagarumin gurbi a fagen siyasar Iran, kuma har yanzu ba a da tabbas kan tasirin shugabancin ƙasar nan gaba da yadda za ta magance kalubalen cikin gida da wajen ƙasar.

Raisi
Abubakar Sulaiman
+ postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-sulaiman/
    Wike Ya Ba Shugaban Ƙasar Sanigal Bassirou Faye Shaidar Zama Ɗan Ƙasa A Abuja
  • Abubakar Sulaiman
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-sulaiman/
    NLC Na Gudanar Da Zanga-zanga A Ofishin KEDCO Na Kano Kan Ƙarin Ƙuɗin Wutar Lantarki
  • Abubakar Sulaiman
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-sulaiman/
    Ɗaliba Ta Maka Makarantarsu A Kotu, Ta Nemi Diyyar Miliyan ₦505 Kan Cin Zarafinta

MASU ALAKA

Wane Ne Khalil Al-Hayya, Sabon Shugaban Kungiyar Hamas?
Kasashen Ketare

Wane Ne Khalil Al-Hayya, Sabon Shugaban Kungiyar Hamas?

July 25, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Kasashen Ketare

Yadda Jana’izar Ruhullah Khomeini Ta Shiga Kundin Tarihi Na Guinness

July 10, 2026
Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz
Manyan Labarai

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026
Next Post
Ƴansanda Sun Dakile Hari, Sun Ceto Mutane A Abuja

Ƴansanda Sun Dakile Hari, Sun Ceto Mutane A Abuja

LABARAI MASU NASABA

Raisi

Tinubu Zai Ƙara Wa Sojoji Albashi Nan Ba Da Jimawa Ba – Ministan Tsaro

July 27, 2026
Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki

Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki

July 27, 2026
Kasar Sin Ta Gabatar Da Matsaya Game Da Matakan Karshe Na Bincike Mai Lamba 301 Kan Tilasta Yin Kwadago Da Amurka Ta Fitar

Kasar Sin Ta Gabatar Da Matsaya Game Da Matakan Karshe Na Bincike Mai Lamba 301 Kan Tilasta Yin Kwadago Da Amurka Ta Fitar

July 27, 2026
Raisi

Taimakon Ƴan Bindiga: Kotu Ta Yanke Wa Mata 3 Hukuncin Shekaru 14 A Magarƙama

July 27, 2026
Sin Za Ta Ci Gaba Da Ingiza Kyakkyawan Yanayin Cinikayya Tsakaninta Da Nahiyar Afirka

Sin Za Ta Ci Gaba Da Ingiza Kyakkyawan Yanayin Cinikayya Tsakaninta Da Nahiyar Afirka

July 27, 2026
Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi

Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi

July 27, 2026
Raisi

WAFU B 2026: Nijeriya Ta Doke Ghana Da Ci 4-2 A Wasan Farko

July 27, 2026
An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”

An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”

July 27, 2026
Raisi

NSCDC Ta Cafke Mutane 2 Da Ake Zargi Da Sace Kayan Titin Jirgin Kasa A Kano

July 27, 2026
Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

July 27, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.