• Leadership Hausa
Friday, February 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

An Horar Da Almajirai 120 Sana’o’in Dogaro Da Kai A Abuja

by Sadiq
7 months ago
in Labarai
0
An Horar Da Almajirai 120 Sana’o’in Dogaro Da Kai A Abuja

Hukumar Gudanarwar Birnin Tarayya Abuja (FCTA), ta hannun Sakatariyar Ci gaban Al’umma, ta kammala shirin yaye almajirai sama da 120 da su ka samu horon sana’o’i daban-daban.

Karamar Ministar Babban Birnin Tarayya, Abuja, Dakta Ramatu Aliyu ce, ta bayyana hakan a wata ziyarar gani-da-ido ta yau da kullum a sakatariyar da aka saba yi, a ranar Talata a Abuja.

  • Sanatocin APC Ma Su Shirin Sauya Sheka Sun Canja Tunani Bayan Ganawarsu Da Buhari
  • Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika

Almajiran dai an zaɓo su ne daga manyan titunan Abuja, inda aka yi musu gyaran hali da rayuwa a cibiyar koyar da sana’o’i ta FCT Bwari.

Ta ce horon wani bangare ne na matakan aiwatar da dabaru a wani fanni na tabbatar da alkawarin da shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya yi na fitar da ‘yan Nijeriya miliyan 100 daga kangin talauci nan da shekaru 10 masu zuwa.

Ministar ta bayyana gamsuwa kan abin da ta bayyana a matsayin ‘babban sauyi’ na masu rauni a cikin al’umma.

Labarai Masu Nasaba

ICPC Ta Cafke Ma’aikatan Banki Da Wasu Kan Boye Sabbin Kudi A Abuja Da Osun 

‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sa-kai 41 A Katsina

Ta yabawa shirin da ma’aikatan gudanarwa na sakatariyar suka yi kan yadda shugaban kasa ya samar da ayyukan yi.

Sai dai ta umarce su da su kara yawan matasa a cikin shirin horaswar da nufin cimma kudirin na shugaban kasa.

Tags: AbujaAlmajiraiBuhariMinistaSana'o'iTalauciTallafi
Previous Post

Sanatocin APC Ma Su Shirin Sauya Sheka Sun Canja Tunani Bayan Ganawarsu Da Buhari

Next Post

An Kafa Cibiyar Raya Al’Adu Da Tattalin Arzikin Sin Da Afrika A Fuzhou

Related

ICPC Ta Cafke Ma’aikatan Banki Da Wasu Kan Boye Sabbin Kudi A Abuja Da Osun 
Labarai

ICPC Ta Cafke Ma’aikatan Banki Da Wasu Kan Boye Sabbin Kudi A Abuja Da Osun 

36 mins ago
‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sa-kai 41 A Katsina
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sa-kai 41 A Katsina

2 hours ago
Akwai  Wasu Kusoshi A Fadar Shugaban Kasa Da Ke Goyon Bayan Atiku – Wike
Manyan Labarai

Akwai  Wasu Kusoshi A Fadar Shugaban Kasa Da Ke Goyon Bayan Atiku – Wike

3 hours ago
Canjin Kudi: Ina Sane Da Wahalar Da Mutane Ke Sha, Komai Zai Daidaita – Buhari
Manyan Labarai

Canjin Kudi: Ina Sane Da Wahalar Da Mutane Ke Sha, Komai Zai Daidaita – Buhari

4 hours ago
Gwamnonin APC Sun Gana Da Buhari Kan Bukatar Cire Wa’adin Karbar Tsofaffin Kudi
Manyan Labarai

Gwamnonin APC Sun Gana Da Buhari Kan Bukatar Cire Wa’adin Karbar Tsofaffin Kudi

8 hours ago
Gobara Ta Sake Tashi A Kasuwar Balogun Da Ke Jihar Legas
Labarai

Gobara Ta Sake Tashi A Kasuwar Balogun Da Ke Jihar Legas

9 hours ago
Next Post
An Kafa Cibiyar Raya Al’Adu Da Tattalin Arzikin Sin Da Afrika A Fuzhou

An Kafa Cibiyar Raya Al’Adu Da Tattalin Arzikin Sin Da Afrika A Fuzhou

LABARAI MASU NASABA

ICPC Ta Cafke Ma’aikatan Banki Da Wasu Kan Boye Sabbin Kudi A Abuja Da Osun 

ICPC Ta Cafke Ma’aikatan Banki Da Wasu Kan Boye Sabbin Kudi A Abuja Da Osun 

February 3, 2023
‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sa-kai 41 A Katsina

‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sa-kai 41 A Katsina

February 3, 2023
Sin Ta Bukaci Japan Ta Cika Alkawarin Ta Tare Da Yin Abun Da Ya Dace Kan Muhimman Batutuwa

Sin Ta Bukaci Japan Ta Cika Alkawarin Ta Tare Da Yin Abun Da Ya Dace Kan Muhimman Batutuwa

February 3, 2023
Akwai  Wasu Kusoshi A Fadar Shugaban Kasa Da Ke Goyon Bayan Atiku – Wike

Akwai  Wasu Kusoshi A Fadar Shugaban Kasa Da Ke Goyon Bayan Atiku – Wike

February 3, 2023
Ya Kamata Amurka Ta Nuna Girmamawa Yayin Sake Bude Ofishin Jakadancinta A Solomon

Ya Kamata Amurka Ta Nuna Girmamawa Yayin Sake Bude Ofishin Jakadancinta A Solomon

February 3, 2023
Canjin Kudi: Ina Sane Da Wahalar Da Mutane Ke Sha, Komai Zai Daidaita – Buhari

Canjin Kudi: Ina Sane Da Wahalar Da Mutane Ke Sha, Komai Zai Daidaita – Buhari

February 3, 2023
Ana Gab Da Gabatar Da Kumfyutar Quantum Na Sin Mai Suna Wukong

Ana Gab Da Gabatar Da Kumfyutar Quantum Na Sin Mai Suna Wukong

February 3, 2023
CMG Zai Nuna Bikin Kunna Fitilu Na Shekarar 2023 Da Yammacin Ranar Lahadi

CMG Zai Nuna Bikin Kunna Fitilu Na Shekarar 2023 Da Yammacin Ranar Lahadi

February 3, 2023
Sin Za Ta Fadada Shigo Da Hajoji Masu Nagarta A Shekarar Nan Ta 2023

Sin Za Ta Fadada Shigo Da Hajoji Masu Nagarta A Shekarar Nan Ta 2023

February 3, 2023
Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?

Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?

February 3, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.