• Leadership Hausa
Thursday, February 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

An Jibge Jami’an Tsaro A Ko’ina Gabanin Ziyarar Da Buhari Zai Kai Jihar Legas

by Sulaiman and Abubakar Abba
1 week ago
in Labarai
0
An Jibge Jami’an Tsaro A Ko’ina Gabanin Ziyarar Da Buhari Zai Kai Jihar Legas

An jibge jami’an tsaro a sashen filin jirgin sama na  Murtala Mohammed da ke a jihar Legas gabanin isowar shugaban kasa Muhammadu Buhari jihar. 

 

Ana sa ran shugaban Buhari zai kaddamar da akin tekun Lekki wanda gwamnatin tarayya ta yi hadakar yin aikin da gwamnatin jihar da kuma wani kamfani da ake kira da Tolaram karkashin shirin aikin hadaka na PPP .

  • 2023: Ina Neman Tazarce Ne Domin Cigaba Da Shimfida Ayyukan Raya Bauchi – Gwamna Bala

Har ila yau, ana sa ran shugaban zai kaddamar da kamfanin da zai iya casar shinkafa tan 32, wanda kuma ya kasance yana daga cikin manyan kamfanonin casar shinkafa a duniya.

 

Labarai Masu Nasaba

Gini Ya Rufta, Ya Kashe Mutane, Da Dama Sun Jikkata A Abuja

Ƙungiyar Marubuta Ta Alƙalam Za Ta Yi Taron Tunawa Da Mahmoon Baba-Ahmed

Buhari zai kuma kaddamar da aikin hanya mai tsawon kilomita 18.75 da ke mahadar Eleko zuwa babbar hanyar Epe.

 

Bugu da kari, ana sa ran shugaban kasar zai kuma kaddamar da aiki na kashin farko na jirgin kasa na blue line sannan kuma zai kaddamar da aikin cibiyyar John Randle da aka gina don tunawa da tarihin al’adun kabilar Yarabawa.

Previous Post

Arsenal Ta Kafa Tarihin Da Bata Taba Kafa Wa Ba

Next Post

An Nuna Shagalin Murnar Shiga Sabuwar Shekarar Gargajiyar Kasar Sin Da CMG Ya Tsara A Afirka

Related

Gini Ya Rufta, Ya Kashe Mutane, Da Dama Sun Jikkata A Abuja
Manyan Labarai

Gini Ya Rufta, Ya Kashe Mutane, Da Dama Sun Jikkata A Abuja

5 seconds ago
Ƙungiyar Marubuta Ta Alƙalam Za Ta Yi Taron Tunawa Da Mahmoon Baba-Ahmed
Labarai

Ƙungiyar Marubuta Ta Alƙalam Za Ta Yi Taron Tunawa Da Mahmoon Baba-Ahmed

31 mins ago
CBN Da ‘Yansanda Za Su Sa Kafar Wando Daya Da Masu Sayar Da Sabbin       
Manyan Labarai

CBN Da ‘Yansanda Za Su Sa Kafar Wando Daya Da Masu Sayar Da Sabbin      

1 hour ago
Hisbah Ta Wanke Matar Da Ta Auri Saurayin ‘Yarta A Jihar Kano
Manyan Labarai

Hisbah Ta Wanke Matar Da Ta Auri Saurayin ‘Yarta A Jihar Kano

2 hours ago
‘Yan Nijeriya Sun Jingine Kasuwancinsu A Nijar Saboda Karancin Sabbin Kudi
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Sun Jingine Kasuwancinsu A Nijar Saboda Karancin Sabbin Kudi

6 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 1 Yayin Da Suka Kai Hari Ofishin INEC Da Na ‘Yansanda A Anambra
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 1 Yayin Da Suka Kai Hari Ofishin INEC Da Na ‘Yansanda A Anambra

9 hours ago
Next Post
An Nuna Shagalin Murnar Shiga Sabuwar Shekarar Gargajiyar Kasar Sin Da CMG Ya Tsara A Afirka

An Nuna Shagalin Murnar Shiga Sabuwar Shekarar Gargajiyar Kasar Sin Da CMG Ya Tsara A Afirka

LABARAI MASU NASABA

Gini Ya Rufta, Ya Kashe Mutane, Da Dama Sun Jikkata A Abuja

Gini Ya Rufta, Ya Kashe Mutane, Da Dama Sun Jikkata A Abuja

February 2, 2023
Ƙungiyar Marubuta Ta Alƙalam Za Ta Yi Taron Tunawa Da Mahmoon Baba-Ahmed

Ƙungiyar Marubuta Ta Alƙalam Za Ta Yi Taron Tunawa Da Mahmoon Baba-Ahmed

February 2, 2023
Har Yanzu Ana Kuka Sakamakon Yadda ‘Yan Sandan Amurka Ke Nuna Karfin Tuwo

Har Yanzu Ana Kuka Sakamakon Yadda ‘Yan Sandan Amurka Ke Nuna Karfin Tuwo

February 2, 2023
CBN Da ‘Yansanda Za Su Sa Kafar Wando Daya Da Masu Sayar Da Sabbin       

CBN Da ‘Yansanda Za Su Sa Kafar Wando Daya Da Masu Sayar Da Sabbin      

February 2, 2023
Sabon Kwamitin Lura Da Takara Da Sin Da Amurka Ta Kafa Ba Zai Haifar Da Dan Mai Ido Ba

Sabon Kwamitin Lura Da Takara Da Sin Da Amurka Ta Kafa Ba Zai Haifar Da Dan Mai Ido Ba

February 2, 2023
Sin Ta Tallafawa Makarantun Sudan Ta Kudu Da Litattafai Sama Da 300,000

Sin Ta Tallafawa Makarantun Sudan Ta Kudu Da Litattafai Sama Da 300,000

February 2, 2023
Hisbah Ta Wanke Matar Da Ta Auri Saurayin ‘Yarta A Jihar Kano

Hisbah Ta Wanke Matar Da Ta Auri Saurayin ‘Yarta A Jihar Kano

February 2, 2023
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Aike Da Murja Kunya Zuwa Gidan Yari 

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Aike Da Murja Kunya Zuwa Gidan Yari 

February 2, 2023
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Raba Auren ‘Yar Ganduje Da Mijinta

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Raba Auren ‘Yar Ganduje Da Mijinta

February 2, 2023
‘Yan Nijeriya Sun Jingine Kasuwancinsu A Nijar Saboda Karancin Sabbin Kudi

‘Yan Nijeriya Sun Jingine Kasuwancinsu A Nijar Saboda Karancin Sabbin Kudi

February 2, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.