An kaddamar da dandalin tattaunawa kan inganta karfin al’adu na kasar Sin na shekarar 2026 a birnin Shenzhen na lardin Guangdong da ke kudancin kasar Sin a yau Alhamis 21 ga watan nan, inda mahalarta suka bayyana cewa, wadatar al’adu, babbar alama ce da ke shaida zamanantarwa irin ta kasar Sin.
Kuma ya dace a zurfafa karatu gami da aiwatar da tunanin Xi Jinping a fannin al’adu, da kara yayata nagartattun al’adun kasar Sin, da karfafa tushen al’adu na gina kasa da farfado da al’ummu. (Murtala Zhang)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT















Discussion about this post