ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 22, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kama Ma’auratan Da Suka Sayi Jaririn Wata 1 A Kan 30,000

by Sadiq
3 years ago
Jariri

Rundunar ‘yansandan Jihar Anambra ta yi nasarar cafke wasu ma’aurata da ke da hannu wajen safarar wani jariri dan wata daya.

Rahotanni sun bayyana cewa ma’auratan sun sayi jaririn ne a hannun mahaifiyarsa da ke unguwar Ajah a jihar Legas kan kudi kadan kan kudi naira 30,000.

  • An Ceto Mutumin Da Ya Shafe Wata 6 A Hannun ‘Yan Bindiga A Kaduna
  • NLC Ta Ki Amincewa Da Umarnin Hana Ma’aikata Saka Dogayen Kaya A Neja

Har yanzu dai ba a bayyana sunayen ma’auratan ba, amma jami’an ‘yansanda sun cafke su a Onitsha  lokacin da suke kokarin shiga wata mota da jaririn a ranar Lahadi.

ADVERTISEMENT

Da yake tabbatar da faruwar lamarin, kakakin rundunar ‘yansandan Anambra, DSP Ikenga Tochukwu, ya bayyana cewa ‘yansandan sun yi gaggawar ceto jaririn tare da mika shi ga ma’aikatar harkokin mata da kananan yara ta jihar.

Tochukwu ya ci gaba da cewa, an mika ma’auratan ga hukumar hana fataucin mutane ta kasa (NAPTIP) ta jihar domin ci gaba da bincike.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Kano Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Yaƙi da Shan Miyagun Ƙwayoyi

Uba Da ‘Yarsa Sun Mutu Bayan Faɗawa Rijiya A Kano

A cewarsa an gano su a lokacin da wani fasinja da ke cikin motar  ya sanar da ‘yansanda yana  zargin cewa ma’auratan na dauke da jaririn da ba nasu ba.

Ya bayyana cewa mai ba da labarin ya sanar da ‘yansanda cewa ya lura cewa a lokacin da suke tafiya daga Legas, jaririn na kuka, amma matar ta gaza ba shi nono.

Kwamishinan ‘yansandan jihar, CP Aderemi Adeoye, ya yaba wa mutumin kan taimaka wajen ceto yaron.

Ya kuma yaba da kwazo da taka-tsan-tsan da jami’an ‘yansanda suka yi wajen magance lamarin cikin gaggawa.

MASU ALAKA

Kano
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Yaƙi da Shan Miyagun Ƙwayoyi

July 22, 2026
Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano
Labarai

Uba Da ‘Yarsa Sun Mutu Bayan Faɗawa Rijiya A Kano

July 22, 2026
Hisbah
Manyan Labarai

Rajistar Shirin Auren Gata Na Kano Kyauta Ce, In Ji Hukumar Hisbah

July 22, 2026
Next Post
Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Zaben Tambuwal Da Wamakko A Matsayin Sanatoci

Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Zaben Tambuwal Da Wamakko A Matsayin Sanatoci

LABARAI MASU NASABA

Kano

Gwamnatin Kano Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Yaƙi da Shan Miyagun Ƙwayoyi

July 22, 2026
Yawan Man Fetur Da Gas Da Sin Ta Samar A 2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

Yawan Man Fetur Da Gas Da Sin Ta Samar A 2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

July 22, 2026
Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano

Uba Da ‘Yarsa Sun Mutu Bayan Faɗawa Rijiya A Kano

July 22, 2026
Sin Ta Fitar Da Takardar Matsayinta Kan Shugabancin Intanet A Zamanin Fasahohin Zamani

Sin Ta Fitar Da Takardar Matsayinta Kan Shugabancin Intanet A Zamanin Fasahohin Zamani

July 22, 2026
Shugaba Xi Ya Jaddada Muhimmancin Gina Halaye Nagari Ta Hanyar Ilimi Da Inganta Tsarin Ilimi Na Tushe A Matakin Koli

Shugaba Xi Ya Jaddada Muhimmancin Gina Halaye Nagari Ta Hanyar Ilimi Da Inganta Tsarin Ilimi Na Tushe A Matakin Koli

July 22, 2026
Hisbah

Rajistar Shirin Auren Gata Na Kano Kyauta Ce, In Ji Hukumar Hisbah

July 22, 2026
An Karyata Maganar Wai Akwai “Matsin Kasar Sin”

An Karyata Maganar Wai Akwai “Matsin Kasar Sin”

July 22, 2026
Sojoji Sun Daƙile ‘Yan Ta’adda Daga Karɓar Haraji A Yobe

Sojoji Sun Daƙile ‘Yan Ta’adda Daga Karɓar Haraji A Yobe

July 22, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane A Kaduna Da Filato

Sojoji Sun Daƙile Yunƙurin Garkuwa Da Mutane, Sun Ceto Wasu Da Aka Sace A Zamfara, Katsina Da Kebbi

July 22, 2026
NNPP Ta Yi Barazanar Maka INEC A Kotu Kan Ƙin Bin Umarnin Dawo Da Tambarinta A Kan Lokaci

NNPP Ta Yi Barazanar Maka INEC A Kotu Kan Ƙin Bin Umarnin Dawo Da Tambarinta A Kan Lokaci

July 22, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.