ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kashe Mutane Biyar, Fursunoni 879 Sun Tsere A Harin Gidan Yarin Kuje – Gwamnati

by Sadiq
4 years ago
Kuje

Hukumar da ke kula da gidajen yari ta Nijeriya (NCoS), ta ce wani jami’in hukumar tsaron farin kaya ta Nijeriya (NSCDC), ya mutu a lokacin da ‘yan bindiga suka kai hari gidan yarin Kuje da ke Abuja a daren ranar Talata.

Kakakin Hukumar NCoS, Umar Abubakar ne, ya tabbatar da hakan a wata sanarwa da ya fitar a Abuja a ranar Laraba.

  • Yanzu-yanzu: Abba Kyari Bai Bace Daga Gidan Yari Kuje Ba, Cewar Hukuma
  • Zargin Badakalar Kudade: ICPC Ta Cafke Dan Kwangilar Kotun Koli Na Bogi

A cewarsa, an kuma kashe fursunoni hudu a harin da ya dauki tsawon sa’o’i.

ADVERTISEMENT

Ya ce maharan da suka yi amfani da ababen sun shiga ta babbar kofar shiga da kuma katangar ginin, sun kuma jikkata wasu jami’an hukumar uku.

“Jimillar fursunoni 879 ne suka tsere daga gidan yarin a lokacin da aka kai harin.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

“Ya zuwa lokacin hada wannan rahoton, an sake cafke 443, fursunoni 551 na tsare a halin yanzu, fursunoni 443 sun tsare, fursunoni 4 sun mutu, fursunoni 16 kuma sun samu raunuka, inda ake kula da su a halin yanzu.

“Duk da haka, ana ci gaba da kokarin cafke duk fursunonin da suka gudu,” in ji Abubakar.

Ya ce ya zuwa lokacin da aka kai harin a gidan yarin na Kuje, jami’an soji 38 ne a kasa baya ga jami’an ‘yan sandan Nijeriya, Civil Defence da na DSS.

Ya kuma tabbatar da cewa DCP Abba Kyari da sauran manyan jami’an tsaro da ake tsare da su a gidan yarin ba su tsere ba, inda ya ce “A halin yanzu suna hannu, ba su tsere ba”.

Yayin da yake bayyana cewa an kashe wasu daga cikin maharan yayin da wasu suka tsere da raunukan harbin bindiga, Abubakar ya yi kira ga “asibitoci da sauran cibiyoyin kiwon lafiya da likitoci da su kai rahoton duk wanda ya zo musu domin jinyar raunin harbin bindiga ga jami’an tsaro mafi kusa.”

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue
Manyan Labarai

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

September 8, 2026
Next Post
Sakataren Jin Dadin Alhazai Na Neja Ya Hana Shugaban Hukumar Na Kasa Hawa Jirgi Tafiya Saudiyya

Sakataren Jin Dadin Alhazai Na Neja Ya Hana Shugaban Hukumar Na Kasa Hawa Jirgi Tafiya Saudiyya

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.