ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ana Zargin ‘Yansanda Da Keta Haddin Dan Jarida A Kano

by Sadiq
3 years ago
'Yansanda

Gidan rediyon Premier da ke Jihar Kano, ya yi Allah wadai da cin zarafi da wani jami’in dan sanda ya yi wa ma’aikacinta a lokacin da ya ke daukar rahoto.

Dan jaridar mai suna Muhammad Bello Dabai, ya sha mari, duka da kuma zagi tare kuma da tursasawa daga gurin wani jami’in dan sanda a lokacin da ya ke kokarin daukar hoto domin hada labara.

  • Buhari Ya Ba Ni Tabbacin Za A Gudanar Da Sahihin Zabe A 2023 – Atiku
  • Na Ji Radadin Da Zafin Rasuwar Shehu Malami – Buhari

Manajan sashen labarai na gidan rediyon, Malam Mukhtar Yahaya Usman ya sanar da hakan ga manema labarai.

ADVERTISEMENT

Yahaya, ya ce tun da farko lamarin ya faru ne bayan da wani mutum da ya ke fuskantar tuhuma a hannun jami’an ‘yansanda ya kubuce musu a lokacin da ake tafe da shi zuwa asibitin Abdullahi Wase da ke birnin Kano domin a duba lafiyarsa.

Sanarwar ta kara da cewa bayan da wanda ake tuhuma ya kubuce sai ya biyo ta gaban gidan rediyon, inda a nan ne mutane su ka cimma masa kafin daga bisani jami’an ‘yansanda su ka karaso su tafi da shi.

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Hakazalika Mukhtar Yahaya ya ce bayan da jami’an ‘yansandan su ka kama wanda su ke tuhumar daga nan ne Muhammad Bello Dabai ya dauko waya domin daukar hoton abin da ya faru, wanda a nan ne wani jami’in dan sandan ya fara zagi tare da marin dan jaridar duk da cewa ya gabatar da kan sa tare da nuna katin shaidar aiki.

Bayan shan mari da duka jami’in dan sandan ya tursasa Muhammad Bello Dabai shiga cikin motarsu tare da kwantar da shi a kasan motar, inda su ka tafi da shi caji ofis su ka tsare shi na wani lokaci.

Ana dai yawan zargin jami’an tsaron kasar nan musamman ‘yansanda da keta hakkin ‘yan adam.

A baya–bayan nan sai da kungiyar kare hakkin bil Adama (Amnesty International), ta ce ana samun yawaitar kai wa ‘yan jaridar Nijeriya samame tare da tsorata su, abin da ya sa ‘yan jaridar ke aiki cikin yanayi na tsoro da firgici.

MASU ALAKA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Next Post
Bayan Komawar ‘Yan Wasan Argentina Gida, Gwamnatin Kasar Ta Ayyana Hutu A Kasar

Bayan Komawar 'Yan Wasan Argentina Gida, Gwamnatin Kasar Ta Ayyana Hutu A Kasar

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.