ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 22, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

PRP Ta Musanta Zargin Cewa Kwankwaso Ya Sayi Fom 69 Domin Kwace Jam’iyyar

by Sulaiman
43 minutes ago
Kwankwaso

Jam’iyyar PRP ta yi watsi da zargin cewa tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya sayi fom ɗin takara 69 a wani yunƙuri na karɓe ikon jam’iyyar gabanin zaɓen 2027.

Jam’iyyar ta bayyana zargin a matsayin ƙarya da kuma kawo ruɗani da shakku ga magoya bayan jam’iyyar. 

Martanin PRP ya biyo bayan ikirarin da Abdulkadir Musa Giza ya yi, inda ya bayyana kansa a matsayin shugaban Dandalin Masu Ruwa da Tsaki na Arewa maso Yamma na PRP, yana zargin cewa Kwankwaso ya mamaye tsarin jam’iyyar.

ADVERTISEMENT

Da yake zantawa da manema labarai a Abuja ranar Litinin, Sakataren Ƙasa na PRP, Musa Maigari, ya musanta zargin tare da jaddada cewa Kwankwaso ba shi da wata alaƙa a hukumance da jam’iyyar.

A cewarsa, an riga an cike dukkan muƙaman jam’iyyar kuma an kammala zaɓukan fidda gwani.

LABARAI MASU NASABA

Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP

ADC Ta Sake Tabbatar Da Ibrahim Khalil A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano Na 2027

Ya kuma yi tambaya kan sahihancin wanda ya yi zargin, yana mai cewa mutumin ba mamba ba ne na PRP, don haka ba ya da hurumin yin irin waɗannan maganganu a madadin jam’iyyar.

PRP ta sake jaddada cewa tsarin jam’iyyar yana nan daram kuma babu wani mutum daga waje da ya mallaki ko ya karɓe jagorancin ta.

Kwankwaso
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    ‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-23 Sun Samu Horaswar Farko Kan Ceto Mara Lafiya A Da’irar Sama
  • Sulaiman
    Sin Ta Kara Sassa 10 Na Kasar Amurka Cikin Jerin Bangarorin Da Ta Haramta Fitar Da Hajoji Zuwa Gare Su
  • Sulaiman
    Amurka Ta Dakatar Da Takunkumin Man Fetur Kan Iran
  • Sulaiman
    Ministan Wajen Sin Ya Gana Da Mataimakin Sakataren Majalisar Koli Ta Tsaron Iran 

MASU ALAKA

Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP
Siyasa

Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP

June 22, 2026
ADC Ta Sake Tabbatar Da Ibrahim Khalil A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano Na 2027
Siyasa

ADC Ta Sake Tabbatar Da Ibrahim Khalil A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano Na 2027

June 21, 2026
Kotun Ƙoli Za Ta Yanke Hukunci Kan Rikicin PDP Da ADC Yau
Siyasa

Mutum 1,000 Daga Jam’iyyar ADC Sun Koma PDP A Jihar Katsina

June 19, 2026

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa

PRP Ta Musanta Zargin Cewa Kwankwaso Ya Sayi Fom 69 Domin Kwace Jam’iyyar

June 22, 2026
‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-23 Sun Samu Horaswar Farko Kan Ceto Mara Lafiya A Da’irar Sama

‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-23 Sun Samu Horaswar Farko Kan Ceto Mara Lafiya A Da’irar Sama

June 22, 2026
Sin Ta Kara Sassa 10 Na Kasar Amurka Cikin Jerin Bangarorin Da Ta Haramta Fitar Da Hajoji Zuwa Gare Su

Sin Ta Kara Sassa 10 Na Kasar Amurka Cikin Jerin Bangarorin Da Ta Haramta Fitar Da Hajoji Zuwa Gare Su

June 22, 2026
Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

Amurka Ta Dakatar Da Takunkumin Man Fetur Kan Iran

June 22, 2026
Ministan Wajen Sin Ya Gana Da Mataimakin Sakataren Majalisar Koli Ta Tsaron Iran 

Ministan Wajen Sin Ya Gana Da Mataimakin Sakataren Majalisar Koli Ta Tsaron Iran 

June 22, 2026
Hada-hadar Sayayya Ta Gudana Bisa Daidaito Yayin Bikin Gargajiya Na Dragon Boat Na Bana

Hada-hadar Sayayya Ta Gudana Bisa Daidaito Yayin Bikin Gargajiya Na Dragon Boat Na Bana

June 22, 2026
Ya Kamata Farashin Siminti Ya Sauka — Umahi Ga Masana’antun Siminti

Ya Kamata Farashin Siminti Ya Sauka — Umahi Ga Masana’antun Siminti

June 22, 2026
Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP

Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP

June 22, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Masu Ɓoye Gas Ɗin Girki

Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Masu Ɓoye Gas Ɗin Girki

June 22, 2026
Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Sowore A Gidan Yarin Kuje

Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Sowore A Gidan Yarin Kuje

June 22, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.