Asusun IMF ya gabatar da rahoton kiyasin tattalin arzikin Sin na shekara shekara, yayin wani taron manema labarai da ya gudanar a birnin Beijing yau Laraba.
Bisa hasashen da asusun IMF ya yi, tattalin arzikin Sin ya karu da kashi 5.0% a shekarar bana, wanda ya karu da kashi 0.2% idan aka kwatanta da hasashen da aka yi a rahoton hasashen tattalin arzikin duniya na watan Oktoba.(Safiyah Ma)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT














