Taron AI Na Duniya: Kaya Ya Kwance A Tushen Kaba
Iyaye da sauran jagororin al’umma sun kasance masu nuna damuwa sosai da yanayin karuwar hadurran da ake fuskanta dangane da...
Iyaye da sauran jagororin al’umma sun kasance masu nuna damuwa sosai da yanayin karuwar hadurran da ake fuskanta dangane da...
A yau Laraba ne aka kaddamar da taron kasa da kasa na bunkasa hanyar siliki ta dijital na 2026, wanda...
Yau Laraba, asibitin tafi da gidanka na jirgin sojin ruwan rundunar PLA ta Sin watau Auspicious Ark, ya tashi daga...
A yau Laraba ne aka kafa cibiyar binciken wayewar kai ta duniya a hukumance, wani dandali da aka tsara domin binciken ilimi a mabambantan bangarori, mai babban matsayi, wanda cibiyar nazarin kimiyyar zamantakewar al’umma ta kasar Sin ta kafa. A nan gaba kuma, cibiyar za ta aiwatar da ayyukan nazari, da bayyana shawara kan wayewar kan duniya, kuma za ta rubuta "Littafi mai bayyana ra’ayoyin manazarta game da musayar al'adu", da samar da dakin adana bayanai na binciken wayewar kan duniya da sauransu. Har ila yau, cibiyar za ta ci gaba da samar da sakamakon bincike mai inganci a fannoni masu muhimmanci, kamar ka'idodin wayewar kai, da kwatancen al'adu, da fasahar AI, da ci gaban al'adun duniya, da dogaro da manyan bukatun kasa bisa manyan tsare-tsare, domin samar da tushen tunani, da goyon bayan basira ga gina kyakkyawar makomar bil-Adam ta bai daya. (Amina Xu)
Hukumar kula da makamashi ta kasar Sin ta ce jimilar man fetur da gas da Sin ta samar ya kai...
Shugaban kasar Sin, Xi Jinping ya yi kira da a kara kaimi wajen aiwatar da muhimmin aikin gina halaye nagari...
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin ta bayyana cewa, kasar ta nuna matukar rashin amincewarta ga jakadan kasar Philippines bisa tsokanar...
Firaministan Sin Li Qiang, ya aike da sakon taya Andy Burnham murnar hawa mukamin firaministan Birtaniya jiya Litinin. Li Qiang...
Ma’aikatar kula da cinikayya da wasu sassan gwamnati 8 na kasar Sin, sun fitar da wasu matakai 19 na inganta...
Kasar Sin ta bayar da tallafin sama da ton 3,000 na alkama da shinkafa, domin taimaka wa mutane masu rauni...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.