2027: Gwamna Lawal Ya Umurci Masu Neman Takara Su Yi Murabus
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, ya umarci masu riƙe da muƙaman gwamnati su yi murabus. Umarnin ya shafi waɗanda ke shirin...
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, ya umarci masu riƙe da muƙaman gwamnati su yi murabus. Umarnin ya shafi waɗanda ke shirin...
Ƙungiyar Kano Pillars ta doke Enyimba a gasar Firimiya ta Nijeriya ranar Lahadi. Chidozie Okorie da Ahmed Musa ne suka...
Ƙungiyar ƙwararru a PDP ta zargi APC da tsoron Gwamna Seyi Makinde. Ta ce hakan na faruwa ne gabanin zaɓen...
Gwamnan Jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya karɓi tsoffin mambobin PDP a Agaie. Mambobin sun sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC....
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, da Rabiu Musa Kwankwaso sun gana a Abuja. Haka kuma Sanata Seriake Dickson ya halarci taron...
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya isa Lagos domin gabatar da rahoto ga Shugaba Bola Tinubu. Rahoton ya shafi halin...
Ɗan wasan gaba na ƙungiyar Galatasaray, Victor Osimhen, ya bayyana wasu manyan ‘yan wasa uku da suka taka muhimmiyar rawa...
Gwamnatin Jihar Kogi ta bayyana alhini kan mummunar hatsarin motar da ya afku a Unguwar Okunchi a Ƙaramar Hukumar Adavi....
Kotun Ƙoli da ke Kaduna ta soke hukuncin Babbar Kotun Tarayya a ƙarar Nasir El-Rufai. Ta kuma umarci a sake...
Matatar man Dangote ta fara fuskantar buƙatar man fetur mai yawa daga ƙasashen Afirka. Hakan na zuwa bayan rikicin Amurka...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.