ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babbar Magana

by CMG Hausa
3 years ago
SIN

Fari, da ambaliyar ruwa, kwararar hamada, yanayi na sanyi da zafi da suka wuce kima da makamantansu, na daga cikin matsalolin da sauyin yanayi ke haddasawa, wadanda kuma ke ci gaba da addabar bil-adama. Bayanai na nuna cewa, kasashen dake yankin kahon Afirka na daga cikin wadanda ke fama da wannan matsala.

Sakamakon matsalar fari da yankin kahon Afirka ke fuskanta, ya sa asusun tallafawa kananan yara na MDD ko UNICEF a takaice, ya kaddamar da asusun gaggawa, inda yake neman taimakon dalar Amurka biliyan daya, domin tallafawa yaran dake rayuwa a sassan yankin kahon Afirka a shekarar 2023 dake tafe.

  • Amurka Na Ci Gaba Da Cin Kare Ba Babaka A Kasar Syria

UNICEF ya ce, ya sake nazartar kudaden tallafin gaggawa na jin kai da ake bukata, domin kare rayuwar yara dake kasashen Habasha, da Kenya da Somaliya, inda adadin kudaden da ake bukata domin gudanar da ayyuka ya sauya, daga dala miliyan 879 a watan Satumba zuwa dala biliyan daya a shekara mai zuwa. Babbar magana wai Dan-sanda ya ga gawar soja.

ADVERTISEMENT

Wannan na zuwa ne, bayan asusun da aka kaddamar a taron sauyin yanayi na kasar Masar, duk da nufin magance illar da wannan matsala ta sauyin yanayi ke haifarwa duniyar bil-Adama da abubuwan dake rayuwa a cikinta.

Bayanai na nuna cewa, yaran dake yankin kahon Afirka na fuskantar mawuyacin hali na rayuwa, sakamakon mummunan fari da aka jima ba a ga irin sa ba a tarihin kasashen 3, baya ga tashe-tashen hankula dake ci gaba da addabar arewacin Habasha. Don haka, taimakawa wannan rukuni na al’umma dake zama manyan gobe, zai taimaka ga ci gaban al’ummar yankin ne baki daya.

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

Masharhanta na cewa, mummunan tasirin sauyin yanayi na barazana ga rayukan yara, abin da ya sanya asusun mayar da hankali, ga dabarun jurewa da iya rayuwa tare da tasirin sauyin yanayi, a matsayin muhimman bangarorin tallafin jin kai da yake aiwatarwa. Kuma hakan zai taimaka matuka, wajen kaiwa ga yaran dake rayuwa cikin yanayin tashe-tashen hankula, tare da ba da damar taimaka musu, da al’ummun su shiryawa abubuwan daka iya aukuwa a nan gaba. Rigakafi aka ce ya fi magani. Fata dai shi ne, kudaden da za a tara za su kai ga wadanda aka yi dominsu. Domin ka da a fake da guzuma ana harbin karsana. (Ibrahim Yaya)

SIN
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
Daga Birnin Sin

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
Daga Birnin Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Next Post
Rashin Amincewa Da Daidaita Tsarin Rigakafi Da Shawo Kan Cutar COVID-19 Na Sin Ya Saba Gaskiya

Rashin Amincewa Da Daidaita Tsarin Rigakafi Da Shawo Kan Cutar COVID-19 Na Sin Ya Saba Gaskiya

LABARAI MASU NASABA

Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.