Da yammacin yau Jumma’a, babban rukunin gidajen rediyo da talabijin na Sin wato CMG da hukumar wasan kwallon kafa ta duniya wato FIFA, sun sanar da cimma sabuwar yarjejeniyar hadin gwiwa kan hakkin mawallafi na sabon zango na gasar cin kofin duniya ta FIFA.
Yarjejeniyar ta shafi gasar cin kofin duniya ta 2026, da wacce za a yi a 2030, da gasar cin kofin duniya ta mata ta 2027, da kuma irinta da za a yi a 2031.CMG babban abokin hadin gwiwa ne na FIFA a duniya, kuma bangarorin biyu sun fara aiki ne tun daga shekarar 1978.(Safiyah Ma)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT















Discussion about this post