ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke

by Ra'ayinmu
1 year ago
Jini

Nijeriya a kwanan baya tabi sahun sauran kasashen duniya, don tanawa da zagoyowar ranar masu fama da larurar hawan Jini da aka gudanar ta shekarar 2025.

A yayin taron, an tattuna kan wannan larurar mai yiwa wadanda suka kamu da ita, kisan mummuke.

Taken taron na bana shi ne, “Zuwa yin gwajin Jini yadda ya kamata, domin yin tsawo rayuwa”.

ADVERTISEMENT

Tun dai a shekarar 2021, ake ci gaba da mai-maita wannan taken taron, wanda kuma ya mayar a hankali, kan mahimmancin zuwa yin gwajin Jini, yadda ya kamata.

Mahimmamcin taron na duniya shi ne, domin a wayar da kan alumma kan sanin kiwon lafiyarsu da kuma mayar da hankali, wajen ilimantar da su, game da hadarin da ciwon tare da kuma sanin irin abincin da ya kamata ya rinka ci.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

Alamomin Fara Ruɓewar Hannu Bayan Ɗorin Gida

  • Sulhu da ‘Yan Bindiga Ya Fi Zubar Da Jinin Ɗan Adam A Kaduna – Uba Sani
  • Gazawar Gwamnatin Tinubu Ce Ke Haddasa Zubar Da Jini A Filato – Ƙungiyar Dattawan Arewa

Kazalika, wasu kwararrun, sun ayyna larurar, a matsayin cieon da ke yiawa mutane, kisan mummuke, musamman duba da cewa, bata nuna wasu alamu, idan an kamu da ita, sai dai kawai, ta ci gaba da zama barzana ga lafiyar ‘yan Adam, kamar kamuwa da masu larorin da suka hada da; mutuwar barin Jiki, lalata Koda da kuma rashin iya gani.

An kiyasta cewa, a daukacin fadin duniya, sama da mutane, biliyan 1.3 ke fama da ciwon, wanda kuma rabin adadin wannan alkaluman ne kacal, aka yi masu gwaji aka kuma duba lafiyarsu, yadda ya kamata.

Ciwaon na karuwa, musamman saboda yawan shekarun wadanda suka manyanta kuma larurar, ta karade daukacin fannin tattalin arziki da shafar kudin shiga.

Wani rahoton wani bincike na kiwon lafiya na duniya, ya nuna cewa, za a iya samu karuwar ciwon daga kaso 15 zuwa 20, inda wannan adadin, zai iya kai wa zuwa biliyan 15, a 2025.

Kungiyar da ke wayar da kai kan Hawan Jini ta duniya wato, WHL, ta sanya ciwon a cikin jiren cututtukan da ba a iya yada su.

Hakazalika, Kungiyar Gudanar da Bincike da Tsare-Tsare ta duniya kan kula da kiwon lafiya ta duniya, ta sanar da cewa, ciwon na daga cikin larurorin da ke ci gaba da zama kalubale ga rayuwar wadanda suka kamu da shi wanda kuma Nijeriya na daya daga ciki.

Wani abin tausayarwa shi ne, aka shafe shekaru, kan yadda ciwon ke kara yaduwa, wanda  karuwar aka kiyasta ta kai daga kaso 22 zuwa kaso  44, wanda hakan karuwar ta sha ban ban da a yankunan da ke kasar.

Taken taron na bana, yazo ne tamkar kan gaba ga kasar nan, musamman duba irin yanayin abincin da ake ci a gidajen kasar, kusan a shekaru biyu da suka gabata zuwa yanzu.

Bugu da kari, gidaje da dama a kasar, musamman na talakawa, na ci gaba da fuskantan matsin rayuwa ciki har da aukuwar hauhawan farashin kayan abinci, wanda hakan ya kara zafafa talauci da kuma fuskantar matsalolin rashin lafiya.

An dai shafe shekaru, Nijeriya na ci gaba da fuskantar dimbin kalubale na samun kulawar kiwon lafiyar ‘yan kasar yadda ya kamata, da kuma wawagegen gibin da ya auku a tsakanin mazauna Birane da na Karkara, wajen samun ababen more rayuwa da yin inshorar kiwon lafiyar su.

Koda yake dai, an dan samu wasu nasarori, amma duk da haka, wasu kalubalen, na nan kamar yadda suke a wasu guraren, kamar na wahalar samun magunguna kan farashi mai sauki.

Duba da irin halin fatara a kasar, musamman a tsakanin talakawa, magungunan kula da ciwon, na da matukar tsada, hatta magunnan kula da wasu larorin kamar dai,  ciwon Suga, ba kasafai, masu wannan larurar za su iya sayen magungunan ba, har da, kanannan ma’aikatan a kasar, da ke karbar  sabon mafi karancin Albashin ma’aikatan kasar na Naira 70.

Kazalika, tsadar magungunan, wani babban nauyi ne, akasari ga masu larurar wanda hakan ke tilasata su, dai bin ka’idojin da aka gindaya masu, na ci gaba da kula da lafiyarsu.

Wani rahoto ya bayyana cewa, tsadar magungunan ciwon a kasar nan, ya sha ban ban a wasu sassan kasar, misali, ma’aunin da ke yin gwaji ciwon Suga, ya karu, inda farashinta a yanzu, ya kai kimanin daga Naira 30,000 zuwa Naira 6,000.

Hakazalika, Hukumar Inshorar Kiwon Lafiya ta Kasa, na fuskantar karancin masu shiga cikin tsarin Inshora, duba da cewa, kusan kashi biyar a cikin dari na ‘yan kasar ne, kacal, suka shiga cikin tsarin.

Bugu da kari, ana ci gaba da samun karancin wayar da kan alumma kan ciwon, duba da cewa wasu alkaluma a 2021 sun bayyana cewa, kaso 29 na mutanen da aka yiwa gwajin ciwon, inda kuma kaso 12, aka dora su, kan shan magani wanda kuma kaso uku ne kawai, aka ci nasara na dakile ciwon.

Muna goyon bayan tunawa da ranar ciwon na duniya wadda kuma aka mayar da hankali, mai-makon ayi mata magani kawai, hatta da yadda za a kare aukuwarta da kuma karfafawa jama’a Guiwa kan yadda za su kula da lafiyarsu da kuma zuwa yin gwaji, kan lokaci, domin a gano, ko sun kamu da ciwo tare da kuma yin dubi, ga irin nau’in abincin da suke ci.

Ya zama wajibi, a mayar da hankali, wajen wayar da kan alumma, musaman ta hanyar zuwa yin gwajin  kiwon lafiya game da larurar wanda ta hanak ne, kawai za a iya dakile yaduwarta.

Wasu kwararu, sun bayar da shawarar cewa, ya zama wajbi, mutane sun rinka sanin irin abincin da ya kamata su ci, rage yin amfani da Gishiri, motsa jiki rage shan Barasa da kuma daina shan Taba Sigari.

Jini
Ra'ayinmu
+ postsBio
  • Ra'ayinmu
    https://hausa.leadership.ng/author/raayinmu/
    Shin Nijeriya Ta Shirya Tunkarar Dawowar Annobar Ebola?
  • Ra'ayinmu
    https://hausa.leadership.ng/author/raayinmu/
    Buƙatar Samar Da Alƙibla Ta Musamman Ga Gidajen Gyaran Hali Na Ƙasar Nan
  • Ra'ayinmu
    https://hausa.leadership.ng/author/raayinmu/
    Ce-ce-ku-ce Kan Batun Biyan Bashin Naira Tiriliyan 3.3 Na Kuɗin Lantarki
  • Ra'ayinmu
    https://hausa.leadership.ng/author/raayinmu/
    Matsalar Ɓacewar Gandun Dazukan Nijeriya

MASU ALAKA

Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir
Kiwon Lafiya

Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

May 30, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Kiwon Lafiya

Alamomin Fara Ruɓewar Hannu Bayan Ɗorin Gida

May 23, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Yi Wa Mutane 6,842 Tiyata Kyauta A Kashi 17 Na Shirin Tallafin Lafiya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Yi Wa Mutane 6,842 Tiyata Kyauta A Kashi 17 Na Shirin Tallafin Lafiya

May 21, 2026
Next Post
Shekara Biyun Mulki Tinubu: Nasarori Da Matsaloli Da Inda Aka Dosa

Shekara Biyun Mulki Tinubu: Nasarori Da Matsaloli Da Inda Aka Dosa

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.