ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shin Nijeriya Ta Shirya Tunkarar Dawowar Annobar Ebola?

by Ra'ayinmu
4 weeks ago
Nijeriya

Bayan ɓarkewar annobar Ebola, Afirka ta Yamma, shekaru sha biyu da suka, gabata, ƙwayoyin cutar sun kuma sake ɓulla, a yankin.

Sai dai, sake ɓullar cutar, wannan sabuwar cutar, ta zo da wani irin yanayi, na da ban, duba da yadda annobar, ke ci gaba da haifar da fargaba, ga masauna yankin.

Irin wannan fargabar, suma ƴan Nijeriya, sun faɗa a cikinta, duba da cewa, ƙasar, ita ma, ƙasar, ta taɓa tsintar kanta, a cikin annobar, wadda ta sha da ƙyar.

ADVERTISEMENT

Tuni dai, Hukumar Lafiya ta Duniya wato WHO, ta yi gargaɗin cewa, duba da yadda cutar ke ƙaruwa, tamkar wutar dare, akwai yuuwar, ƙara ƙaruwa, a Afirka ta Tsakiya.

An ruwaito Darakta Janar na Hukumar Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya ce, akwai wasu ƙyaoyin cutar, kimanin 600 da suka ɓulla, yankin.

LABARAI MASU NASABA

Buƙatar Samar Da Alƙibla Ta Musamman Ga Gidajen Gyaran Hali Na Ƙasar Nan

Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu

Kazalika, an ƙiyasta cewa, mutane 139 da suka kamu da cutar, sun mutu, a sassa da ban da ban, na Jamuriyar Dimokiraɗiyyar Kango, da kuma a Uganda.

An dai yi hasashen cewa, wannan adadin, mai yuwa ya ƙaru, saboda gaza gano ƙwayoyin cutar.

Hukumar ta tabbatar da ƙaruwar cutar, zuwa 51, musamman wadda aka riga, aka tabbatar da ita, a Knogo.

A Kongon ne, dai, aka fara sanar da ɓarkewar cutar, inda kuma maƙwabciyarta, Uganda, aka tabbatar da wasu ƙyayoyin cutar, tare da mutuwar mutum ɗaya, a birnin Kampala.

An ruwaito cewa, cutar ta fara ɓulla ne, a Ituri da kuma a Kiɓu, ta tsaiya, da ke a Kongo.

Sabuwar cutar, mai nau’in da ake kira a turance Bundibugyo, har yanzu, ba a gano magungunan da za a iya warkar da ita ba.

Wannan na ƙara haifar da wata fargaba, a tsakanin ƙwararrun kiwon lafiya, musamman duba cewa, fannin kiwon lafiya a yankin, na fuskantar ƙalubale.

Kado yake dai, Gwamnatin Tarayya, ta yunƙoro, wajen bai wa ƴan Nijeriya tabbacin cewa, har yanzu, ba a samu ɓullar ƙyayar cutar, a ƙasar ba.

Farfesa Muhammad Ali Pate, Ministan kula da Kiwon Lafiya ya ce, tuni Gwamnatin, ta ɗaukan kota kwana, na daƙile yuwar ɓullar annobar.

A cewar Hukumomin Kula da Kiwon Lafiya na ƙasar kamar irinsu cibiyar daƙile yaɗuwar cututtuka ta ƙasa, na kan ci gaba da bibiyar lamarin.

Kazalika ya ce, an kuma gabatar da tsare-tsaren ɗaukar matakan yin gwaje-gwaje, a ɗaukacin mashigar ƙasar, ciki har da Filayen saukar Jiragen sama da Tashohin Jiragen Ruwa da  a iyakokin ƙasar.

An kuma ƙara ƙarfafa ɗakunann gwaje-gwaje, na duba marasa lafiya, domin a samu damar, saurin gwano ɓullar, ƙwayoyin cutar.

Ya ƙara da cewa, an kuma ankarar da jami’an kiwon lafiya, da kasance, masu sanya ido, da kuma ɗaukar matakan kariya na cutar, tare da saurin killace, duk wanda ya kamu da ita.

A ɓangaren matakan da Hukumar Kula da Filayen Jiragen Sama ta Ƙasa wato FAAN, ta tabbatar da cewa, ta ɗauki matakan kota kwana, na tantace duk fasinjan da shigo cikin ƙasar, daga ƙetare, musamaman wanɗa suka taso, daga yankunan da cutar, ta fi yin ƙamari.

 Ana kuma ci gaba da yin gangamin, wayar da kai da ilimantar da ƴan Nijeriya, musamman na wanke hannuwansu da nesantar, waɗanda suka kamau da annobar.

Har yanzu dai, ƴan Nijeriya, basu manta da annobar wadda ta ɓarke a 2014  a Afirka ta Yamma ba, inda ta .annobar dai, ta fara ɓulla ne, a Kongo, a 1976.

Kazalika, ta kuma ɓulla a ƙasar Guinea before, daga bisani, ta yaɗu zuwa ƙasashen Sierra Leone da Liberia, ta kuma ba zu, zuwa wasu ƙasashe, ciki har da Nijeriya Birtaniya, Amurka, da kuma Spaniya.

Bayan ayyana annobar, a 2016, sama da mutane 28,600 ne, suka kamu da ita, inda kuma sama da mutane 11,000, suka mutu.

Ɓarkewar cutar, a waɗancan shekarun, ya nuna a zahri, irin raunin da tsaron kiwon lafiya ya yi ƙamari, a ɗaukacin ƙasashen da ke Afirka

Sai dai, a wancan lokacin, irin namijin ƙoƙarin da tsohon Ministan Kiwon Lafiya na ƙasar Farfesa Onyebuchi Chukwu da kuma a ɓangaren hukumomin Kiwon Lafiya na ƙasar, hakan ya taƙaita, ƙazantar yaɗuwar cutar a ƙasar.

An dai samu ɓullar annobar guda 20 ne, kacal, a Legas da garin Fatakwal, inda mutane takwas, suka rasu.

Bugu da ƙari, mahukuntan ƙasar, sun yi nasar, gano sama da ƙwayin cutar guda 1,400, inda suka samu nasara, daƙile yaɗuwarsu

Bisa namijin ƙoƙarin ɗaukar matakan gaggawa da Nijeriya ta yi a wancan lokacin, ta samun ɗimbin yabo, daga wasu ƙasashen duniya.

Haka zalika, tarihin ɓarkewar ƙwayoyin cutar a 2014 a ƙasar, ba zai cika ba, ba tare da tuna sadaukarwar da ƙwarar Likita, Stella Ameyo Adadeɓoh, ta yi, na sadaukar da ta yii ba, musamman wajen daƙile yaɗuwar ta.

Stella dai, ta dage kai da fata, na hana Jakadan ƙasar Liberiya Patrick Sawyer, wanda ya shigo cikin ƙasar da ƙwayar cutar, daga barin Asibitin da aka kwantar da shi.

Sai dai, a ƙarshe, Stella, ta kamu da cutar, daga baya, ta mutu.

Ya zama wajibi, cutar ta zama izina ba wai ga ƙasar nan ba kawai, har da ɗaukacin Afirka.

Akwai buƙatar, a ci gaba da zuba jari a ɓangaren binciken kiwon lafiya da samar da ingantattun kayan aiki da kuma inganta walwala, da jin daɗin malaman kiwon lafiya.

Har ila yau, akwai buƙatar a rinƙa ɗaukar matakan gaggawa, tun kafin annobar ta ɓarke

Koda yake dai, Hukumar WHO, ta ce, cutar ba ta kai ga yin ƙamari ba, amma ta yi gargaɗin cewa, shafe watanni, kafin  maganinta, ƙwayar cutar na Bundibugyo, ya wadata.

Nijeriya
Ra'ayinmu
+ postsBio
  • Ra'ayinmu
    https://hausa.leadership.ng/author/raayinmu/
    Buƙatar Samar Da Alƙibla Ta Musamman Ga Gidajen Gyaran Hali Na Ƙasar Nan
  • Ra'ayinmu
    https://hausa.leadership.ng/author/raayinmu/
    Ce-ce-ku-ce Kan Batun Biyan Bashin Naira Tiriliyan 3.3 Na Kuɗin Lantarki
  • Ra'ayinmu
    https://hausa.leadership.ng/author/raayinmu/
    Matsalar Ɓacewar Gandun Dazukan Nijeriya
  • Ra'ayinmu
    https://hausa.leadership.ng/author/raayinmu/
    Buƙatar Magance Matsalar Ƙarancin Abinci Mai Gina Jiki A Tsakanin Ƙananan Yara

MASU ALAKA

Buƙatar Samar Da Alƙibla Ta Musamman Ga Gidajen Gyaran Hali Na Ƙasar Nan
Labarai

Buƙatar Samar Da Alƙibla Ta Musamman Ga Gidajen Gyaran Hali Na Ƙasar Nan

May 22, 2026
Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
Ra'ayinmu

Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu

May 15, 2026
Daga Ƙarshe, Tinubu Ya Naɗa Jakadu Uku Bayan Tsawon Shekara 2 Ana Jira
Ra'ayinmu

2027: Batun Murabus Din Masu Rike Da Mukaman Gwamnati

April 3, 2026
Next Post
Yadda Siyasar 2027 Ta Ƙara Zafafa Harkokin Daba A Kano

Yadda Siyasar 2027 Ta Ƙara Zafafa Harkokin Daba A Kano

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.