• Leadership Hausa
Monday, February 6, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

Da Dumi-dumi: Bashir Machina Ya Sake Kayar Da Sanata Lawan a Kotun Daukaka Kara

by Muhammad Maitela
2 months ago
in Siyasa
0
Da Dumi-dumi: Bashir Machina Ya Sake Kayar Da Sanata Lawan a Kotun Daukaka Kara

A yau ne kotun daukaka kara dake zamanta a Abuja ta amince da takarar Sanata mai wakiltar Yobe ta Arewa a karkashin jam’iyyar APC, Hon. Bashir Sheriff Machina.

 

Kotun daukaka karar ta tabbatar da hukuncin da babbar kotun tarayya da ke Damaturu ta yanke tun da farko wadda ta bayyana Bashir Machina a matsayin halastaccen dan takarar sanatan APC a Yobe ta Arewa.

  • Yobe Ta Arewa: Machina Ya Sake Samun Nasara Yayin Da Kotu Ta Kori Karar Da Aka Sake Shigarwa A Kansa 

Bugu da kari kuma, kotun ta yi watsi da karar da jam’iyyar APC ta shigar kan rashin amincewar da ta sanya daukaka karar.

 

Labarai Masu Nasaba

Kotu Ta Bayar Da Umarnin A Kamo Mata Shugaban Jam’iyyar APC Na Kano Abdullahi Abbas

Ka Mutunta Girmanka, Ka Janyewa Kwankwaso — Martanin NNPP Ga Atiku

Shugabar Kotun, Mai Shari’a Monica Dongban-Mensem wadda ta yanke hukuncin, ta ce babbar kotun tarayya da ke Damaturu ta yi gaskiya bisa tabbatar da zaben fidda gwani na majalisar dattawa wanda jam’iyyar APC ta gudanar ranar 28 ga watan Mayu da ya gabata, wanda ya bai wa Hon. Machina nasara tare da bai wa hukumar INEC ta sanya masa ido wajen aiwatar dashi.

 

Idan dai za a iya tunawa jam’iyyar APC mai mulki ta garzaya kotun daukaka kara tare da neman ayi watsi da hukuncin da babbar kotun tarayya da ke Damaturu ta yanke kana da bukatr a bayyana Ahmad Lawan a matsayin dan takarar sanata na jam’iyyar a Yobe ta Arewa.

Previous Post

Gobara Ta Tashi A Babbar Kasuwar Onitsha

Next Post

Peter Obi Na Goyan Bayan Hako Man Fetur A Yankin Arewa Maso-Gabas

Related

Kotu Ta Bayar Da Umarnin A Kamo Mata Shugaban Jam’iyyar APC Na Kano Abdullahi Abbas
Siyasa

Kotu Ta Bayar Da Umarnin A Kamo Mata Shugaban Jam’iyyar APC Na Kano Abdullahi Abbas

3 days ago
Ka Mutunta Girmanka, Ka Janyewa Kwankwaso — Martanin NNPP Ga Atiku
Siyasa

Ka Mutunta Girmanka, Ka Janyewa Kwankwaso — Martanin NNPP Ga Atiku

4 days ago
Aisha Buhari Ta Goyi Bayan El-rufai Kan Zargin Yi Wa Tunibu Zagon Kasa A Fadar Shugaban Kasa
Siyasa

Aisha Buhari Ta Goyi Bayan El-rufai Kan Zargin Yi Wa Tunibu Zagon Kasa A Fadar Shugaban Kasa

4 days ago
PDP Za Ta Fatattaki Jam’iyyar APC Daga Gidan Gwamnatin Jihar Kaduna –Makarfi
Siyasa

PDP Za Ta Fatattaki Jam’iyyar APC Daga Gidan Gwamnatin Jihar Kaduna –Makarfi

4 days ago
Babban Kwamatin Ayyuka Na Jam’iyyar PDP Na kasa Ya Gana Da ‘Yan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar
Siyasa

‘Yan Majalisar Tarayya 3 Na Jam’iyyar APC Sun Koma Jam’iyyar PDP A Jihar Katsina

6 days ago
Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade
Siyasa

Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade

6 days ago
Next Post
Peter Obi Na Goyan Bayan Hako Man Fetur A Yankin Arewa Maso-Gabas

Peter Obi Na Goyan Bayan Hako Man Fetur A Yankin Arewa Maso-Gabas

LABARAI MASU NASABA

Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

February 5, 2023
Manoman Kwakwa 50 Sun Samu Horo Kan Noman Zamani

Manoman Kwakwa 50 Sun Samu Horo Kan Noman Zamani

February 5, 2023
Sin Na Matukar Adawa Da Matakin Amurka Na Harbo Babban Balan-balan Din Kasar Sin

Sin Na Matukar Adawa Da Matakin Amurka Na Harbo Babban Balan-balan Din Kasar Sin

February 5, 2023
Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri

Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri

February 5, 2023
Ko Mafarkin Samun Gwamna Mace Ta Farko A Nijeriya Zai Zama Gaskiya?

Ko Mafarkin Samun Gwamna Mace Ta Farko A Nijeriya Zai Zama Gaskiya?

February 5, 2023
Shirin Fim Na Tallata Shagalin Murnar Bikin Kunna Fitilu Da CMG Ya Tsara Ya Jawo Hankulan Al’ummar Afirka

Shirin Fim Na Tallata Shagalin Murnar Bikin Kunna Fitilu Da CMG Ya Tsara Ya Jawo Hankulan Al’ummar Afirka

February 5, 2023
An Gudanar Da Jerin Ayyuka Don Murnar Cika Shekara 1 Da Samun Nasarar Gudanar Da Wasannin Olympics Na Lokacin Sanyi Na Beijing

An Gudanar Da Jerin Ayyuka Don Murnar Cika Shekara 1 Da Samun Nasarar Gudanar Da Wasannin Olympics Na Lokacin Sanyi Na Beijing

February 5, 2023
NAHCON Ta Rarraba Kujerun Aikin Hajjin Bana Ga Jihohi 36 Da Abuja

NAHCON Ta Rarraba Kujerun Aikin Hajjin Bana Ga Jihohi 36 Da Abuja

February 5, 2023
Matar Sufeto Ta Gurfanar Da Kurtun Dan Sanda A Kotu Kan Kashe Mijinta

Ya Kashe Makocinsa Don Ya Haske Idon Mahaifiyarsa Da Cocila

February 5, 2023
Gwamnan Jigawa Ya Nada Hameem Nuhu Sanusi Matsayin Sabon Sarkin Dutse

Gwamnan Jigawa Ya Nada Hameem Nuhu Sanusi Matsayin Sabon Sarkin Dutse

February 5, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.