• Leadership Hausa
Saturday, January 28, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

Dan Takarar Gwamnan Kano A P.R.P. Salishu Tanko Yakasai Ya Kaddamar Da Kudure-Kudurensa

by Muhammad
3 months ago
in Siyasa
0
Dan Takarar Gwamnan Kano A P.R.P. Salishu Tanko Yakasai Ya Kaddamar Da Kudure-Kudurensa

Dan Takarar Gwamnan Kano A Jam’iyyar P.R.P., Salisu Tanko Yakasai (Dawisun Kanawa, Ya kaddamar da Kudure-kuduren takararsa ta gwamna a zaben 2023.

Salisu Tanko, ya ce Kudure-Kuduren ya dauke su tsawon shekaru suna tattara bayanai na aiyuka da manufofin da suke ganin idan aka aiwatar da su jihar Kano zata bunkasa fiye da yadda take a yanzu.

  • 2023: Shin Ko Abba Gida Gida Bana Bai Shirya Wa Mulkin Jihar Kano Ba Ne?
  • Masoyan Takai Da Gawuna Za Su Mara Wa Tinubu A 2023

Yakasai ya bayyana cewa, sun fara wannan aiki tun shekaru kusan bakwai, a sannan ma basu san Allah zai tsaida shi a matsayin dan takarar Gwamnan jihar Kano ba.

Kudure-Kuduren sun kunshi bayanai akan fanni guda bakwai wanda suke ganin suna da alaka ta kud-da-kud da doron manufofin jam’iyarsu ta PRP, wanda suka hada da:

1- Karfafa karfin tattalin arzikin jihar Kano
2- Inganta harkar ilimi
3- Inganta harkar lafiya
4- Inganta harkar muhalli
5- Inganta manyan aiyuka
6- Inganta aikin gwamnati
7- Inganta harkar tsaro da zaman lafiya

Labarai Masu Nasaba

Dino Melaye Ya Yanke Jiki Ya Fadi A Taron PDP Yayin Da Yake Zolayar Tinubu

Zan Tabbatar Da Hadin Kan Nijeriya Da Kubutar Da Ita Daga Halin Da Muke Ciki —Atiku

A Jawabin nasa ya bayyana cewa, hakika duk wanda yake neman shugabanci ya kamata a same shi cikin shiri na tsare tsaren da idan Allah Ya ba shi dama zai aiwatar.

Yaksai ya ce hakan yasa su ne na farko a jihar Kano a cikin yan takarar gwamna da suka fitar da Kudure-Kudure domin al’umar jihar Kano su duba suga abinda muka tanadar musu.

Zaku iya sauke wannan Kudure-Kuduren daga shafinsu na www.dawisu.com domin dubawa.

Taron ya samu halartar shugabannin jam’iyar PRP na jihohin Kano da Kaduna da Jigawa, da yan takarar Gwamnan PRP na Jihohin Kaduna, Adamawa, Gombe da Jigawa. Haka kuma shugabannin kungiyoyi daban daban sun samu halarta, tare da sauran al’umar jihar Kano.

Tags: DawisukanoP.R.P.
Previous Post

Gwamnatin Katsina Za Ta Samu Kudaden Bunkasa Ilimi

Next Post

Masana Kimiya Na Kasashen Sin Da Kenya Sun Fara Girbin Nau’in Masara Mai Inganci

Related

Dino Melaye Ya Yanke Jiki Ya Fadi A Taron PDP Yayin Da Yake Zolayar Tinubu
Siyasa

Dino Melaye Ya Yanke Jiki Ya Fadi A Taron PDP Yayin Da Yake Zolayar Tinubu

3 days ago
Atiku: ‘Yan Nijeriya, Tsakanin Mulkin PDP Da APC, Wanne Ya Fi Bala’i?
Siyasa

Zan Tabbatar Da Hadin Kan Nijeriya Da Kubutar Da Ita Daga Halin Da Muke Ciki —Atiku

3 days ago
Tsohon Gwamnan Jihar Adamawa Bindow Ya Fice Daga Jam’iyyar APC
Siyasa

Tsohon Gwamnan Jihar Adamawa Bindow Ya Fice Daga Jam’iyyar APC

4 days ago
Tinubu Ba Shi Da Wani Tsari Na Taimaka Wa Arewa – Naja’atu
Siyasa

Tinubu Ba Shi Da Wani Tsari Na Taimaka Wa Arewa – Naja’atu

5 days ago
Ku Zarge Ni Idan Har Miji Na Ya Gaza Cika Alkawuran Da Ya Dauka Yayin Yakin Neman Zabe” -Titi Atiku
Siyasa

Ku Zarge Ni Idan Har Miji Na Ya Gaza Cika Alkawuran Da Ya Dauka Yayin Yakin Neman Zabe” -Titi Atiku

5 days ago
2023: Ina Neman Tazarce Ne Domin Cigaba Da Shimfida Ayyukan Raya Bauchi – Gwamna Bala
Siyasa

2023: Ina Neman Tazarce Ne Domin Cigaba Da Shimfida Ayyukan Raya Bauchi – Gwamna Bala

6 days ago
Next Post
Masana Kimiya Na Kasashen Sin Da Kenya Sun Fara Girbin Nau’in Masara Mai Inganci

Masana Kimiya Na Kasashen Sin Da Kenya Sun Fara Girbin Nau’in Masara Mai Inganci

LABARAI MASU NASABA

Tsokaci Kan Dukan Da Wasu Maza Ke Wa Matansu

Tsokaci Kan Dukan Da Wasu Maza Ke Wa Matansu

January 28, 2023
Babu Wata Baraka Tsakanina Da Buhari – Tinubu

Babu Wata Baraka Tsakanina Da Buhari – Tinubu

January 28, 2023
‘Yansanda Sun Kama Kasurguman ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Mutane 7, Sun Kwato 2.1m Kudin Fansa

‘Yansanda Sun Kama Kasurguman ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Mutane 7, Sun Kwato 2.1m Kudin Fansa

January 28, 2023
Son Rai Da Rashin Cancantar Jarumai Ke Gurbata Al’adu A Fina-finanmu –Daushe

Son Rai Da Rashin Cancantar Jarumai Ke Gurbata Al’adu A Fina-finanmu –Daushe

January 28, 2023
Mataimakin Wakilin Kasar Sin Dake MDD Ya Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Taimakawa Mali Kara Karfin Yaki Da Ta’addanci

Mataimakin Wakilin Kasar Sin Dake MDD Ya Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Taimakawa Mali Kara Karfin Yaki Da Ta’addanci

January 28, 2023
Bikin Bazara Na Gargajiyar Kasar Sin Ya Kara Azama Kan Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya

Bikin Bazara Na Gargajiyar Kasar Sin Ya Kara Azama Kan Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya

January 28, 2023
Noman Kankana Na Kara Bunkasa A Jihar Jigawa

Noman Kankana Na Kara Bunkasa A Jihar Jigawa

January 28, 2023
Masani: Sin Za Ta Iya Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasa Ci Gaban Duniya A Shekarar 2023

Masani: Sin Za Ta Iya Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasa Ci Gaban Duniya A Shekarar 2023

January 28, 2023
Matsalolin Da APC Ta Jefa ‘Yan Nijeriya Ya Kamata Su Zama Darasi -Jarman Makarfi

Matsalolin Da APC Ta Jefa ‘Yan Nijeriya Ya Kamata Su Zama Darasi -Jarman Makarfi

January 28, 2023
Dole A Hada Karfi Wajen Dakile Bazuwar Makamai A Afirka –Buhari

Ba Don A Wahalar Da Talaka AKa Sauya Kudin Nijeriya Ba —Buhari 

January 28, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.