ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

ECOWAS Za Ta Karrama Buhari Da Lambar Yabo 

by Sadiq
4 years ago
ECOWAS

Yayin da ya rage saura kwanaki 83 shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sauka daga mulki, zai samu lambar yabo ta Dimokuradiyya da kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka za ta ba shi.

Shugaban kungiyar na yankin kuma shugaban kasar Guinea Bissau Umaro Embalo ne, ya bayyana hakan a taron kasashen biyu da suka yi da Buhari a taron majalisar dinkin duniya kan kasashen da suka fi ci gaba a birnin Doha na kasar Qatar.

  • Gwamnan Kano Ya Yafe Wa Mutum 12 Da Aka Yanke Wa Hukuncin Kisa
  • An Gabatar Da Shirin Sake Fasalin Cibiyoyin Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Don Tattaunawa

“Buhari zai sanya sunansa a cikin jerin sunayen karramawa a sabon ginin hedikwatar al’umma da aka kammala a Abuja,” wata sanarwa da babban mai taimaka wa shugaban kasa na musamman kan harkokin yada labarai, Garba Shehu ya sanyawa hannu a ranar Talata.

ADVERTISEMENT

Sanarwar mai taken ‘ECOWAS ta bai wa shugaba Buhari lambar yabo ta dimokradiyya.

Embalo ya yi nuni da cewa, wannan karramawar ta amince da nasarorin da Buhari ya samu a fannin tsaro da inganta dimokuradiyya a matsayin tsarin gwamnati a fadin nahiyar.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

A cewarsa, shugaban na Nijeriya ya yi aiki fiye da kowa wajen tallafawa gwamnatocin dimokuradiyya a yammacin Afirka, kamar yadda ya yi a yakin da ake yi da bullowar gwamnatocin da ba na dimokuradiyya ba.

“Don haka, in ji Shugaban ECOWAS, Shugaba Buhari zai sanya sunansa a cikin sabon ginin hedikwatar al’umma bayan an kammala shi a Abuja, domin al’ummar Afirka ta Yamma masu zuwa su san irin daukakar da ya samu kuma su kwaikwaya.”

Da yake mayar da martani, shugaban ya yi maraba da shawarar, inda ya jaddada cewa, dimokuradiyya wani abin dogaro ne wajen samun ci gaban kasa, domin ta hada kan mutane da al’adu daban-daban.

MASU ALAKA

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci
Manyan Labarai

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato
Manyan Labarai

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
Next Post
Dalilin Da Ya Sa Kwankwaso Bai Taya Tinubu Murnar Lashe Zabe Ba –NNPP

Dalilin Da Ya Sa Kwankwaso Bai Taya Tinubu Murnar Lashe Zabe Ba –NNPP

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
ECOWAS

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
ECOWAS

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.