ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fahimtar Damammakin Da Sin Za Ta Samar Wa Duniya A Shekarar 2025 Daga Babban Taron Ayyukan Tattalin Arzikin Kasar 

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
default

default

A shekarar nan ta 2024, tattalin arzikin duniya na ci gaba da samun raguwar bunkasa, kuma ana ta fama da rashin tabbas a yanayin siyasar duniya, inda musamman wasu kasashe ke kara ba da kariya ga harkokin kasuwanci, lamarin da ya yi tasiri ga harkokin ciniki, da karuwar zuba jari a duniya. A cikin irin wannan yanayi, an gudanar da babban taron ayyukan tattalin arziki na koli na shekara-shekara a birnin Beijing na kasar Sin, daga ran 11 zuwa 12 ga watan nan, wanda ya kawo kwanciyar hankali da tabbas. 

 

Kafofin watsa labaru na kasashen waje sun yi imanin cewa, a shekarar 2025, kasar Sin za ta kara himmantuwa wajen tinkarar kalubalen tattalin arziki da kiyaye bunkasuwar tattalin arzikinta, wanda hakan zai yi tasiri sosai ga tattalin arzikin kasar Sin, har ma da kasuwannin duniya baki daya.

ADVERTISEMENT
  • Shugaba Xi Jinping Zai Halarci Bikin Cikar Yankin Macao Shekaru 25 Da Komowa Kasar Sin
  • Nazari Kan Cututtuka 8 Da Ke Kama Zomo Da Hanyoyin Mangance Su

Taron ya ce, ana dab da cimma manyan burika da kammala ayyukan raya tattalin arziki da zamantakewa cikin nasara a cikin shekarar nan ta 2024, kuma hakan ba abu mai sauki ba ne. Duba da cewa, a cikin watanni 9 na farkon shekarar bana, yawan karuwar GDPn kasar Sin ya kai sahun gaba a tsakanin manyan kasashe masu karfin tattalin arziki a duniya. Kana a cikin watanni goma na farkon bana, jimillar yawan cinikin shige da ficen kayayyaki na kasar Sin ya kai wani sabon matsayi a tarihi a tsakanin wannan lokaci. Kaza lika, ci gaban sabon karfin samar da hajoji da hidimomi masu karko na kasar Sin na kan gaba a duniya…Wadannan nasarorin da aka cimma na zahiri, sun tabbatar da cewa, yanayin da ake ciki na ci gaban tattalin arzikin kasar Sin cikin dogon lokaci bai canza ba, kuma har yanzu kasar Sin ta kasance “inji mafi muhimmanci” na ci gaban tattalin arzikin duniya.

 

LABARAI MASU NASABA

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

“Bude kofa” tabbataccen halin musamman ne na tattalin arzikin kasar Sin. Kana ya sa babban darekta, kuma babban jami’in zartaswa na kamfanin Zeiss na kasar Jamus reshen kasar Sin Maximilian Foerst, ya yi hasashen cewa, kasar Sin za ta zama babbar mai samar da arziki a duniya. A cewarsa, “Kasuwar kasar Sin tana da girma, wadda ba za mu iya yin watsi da ita ba.”

 

Baya ga yadda take kara kokarin tabbatar da ci gabanta, kasar Sin na tsayawa tsayin daka kan kudurin fadada bude kofarta ga kasashen waje, kuma burinta na maraba da masana’antu daga dukkan kasashen duniya, don raba damar samun ci gaba yana nan daram. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

 

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing
  • Sulaiman
    2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
  • Sulaiman
    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

MASU ALAKA

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
Daga Birnin Sin

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
Daga Birnin Sin

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Next Post
Sojoji Sun Tarwatsa Sansanonin Lakurawa 22, Tare Da Kashe Da Dama A Sakkwato 

Sojoji Sun Tarwatsa Sansanonin Lakurawa 22, Tare Da Kashe Da Dama A Sakkwato 

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.