• Leadership Hausa
Sunday, August 14, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Al'ajabi

Giwa Ta Halaka Tsohuwa, Ta Sake Bin Gawarta Ta Tattake Ana Tsaka Da Jana’izarta

by Sulaiman
2 weeks ago
in Al'ajabi
0
Giwa Ta Halaka Tsohuwa, Ta Sake Bin Gawarta Ta Tattake Ana Tsaka Da Jana’izarta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani yanayi mai kama da almara da ya dimauta mazauna wani kauye a gabashin Kasar Indiya, inda Wata giwa ta halaka wata tsohuwa mai shekaru 70 sannan ta yi tattaki har inda ake jana’izar matar ta tattake gawarta.

A Wani Rahoto da jaridar Labarun Hausa ta ruwaito, ta bayyana cewa, giwar ta hallaka matar ne mai suna Maya Murmu dake kauyen Raipal a gabashin Kasar Indiya, yayin da tayi yunkurin farautar Giwar kamar yadda ‘yan sanda su ka bayyana.

  • Al’ajabi: Yadda Wani Maniyyaci Ya Fara Aikin Hajjinsa A Sansanin Alhazai Na Kano Bayan Rasa Kujerarsa

Daga bisani, ana tsaka da jana’izar matar da yamma, giwar ta kara kutso kai ta kara tattake gawar Mayu kamar yadda jaridar Press Trust da ke Indiya ta bayyana.

Giwa

Kamar yadda labarai su ka nuna, giwar ta tsere ne daga gidan namun daji da ke Dalma a garin Maturbhanj.

Labarai Masu Nasaba

Gajartar Amarya Tasa Ango Ya Fasa Auren Amaryarsa Ana Tsaka Da Gudanar Da Biki

Yadda Mai Wanke-wanke Ta Zama Mataimakiyar Shugaban kasa

Ba wannan bane karon farko da giwar ta fara halaka jama’a ba, a watan Oktoban da ya gabata, ta halaka wani tsoho mai yawon bude ido a gaban idon dansa a Zimbabwe.

Giwa

Sannan ta taba halaka shugaban mafarauta na yankin Victoria Falls da ke yammacin Zimbabewa mai shekaru 35 da haihuwa.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ko Wace Kwarya Tana Da Abokin Burminta

Next Post

Duniya Na Fuskantar Rashin Zaman Lafiya A Gabar Da Aikin Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya Ke Kara Kima

Related

Gajartar Amarya Tasa Ango Ya Fasa Auren Amaryarsa Ana Tsaka Da Gudanar Da Biki
Al'ajabi

Gajartar Amarya Tasa Ango Ya Fasa Auren Amaryarsa Ana Tsaka Da Gudanar Da Biki

12 hours ago
Yadda Mai Wanke-wanke Ta Zama Mataimakiyar Shugaban kasa
Al'ajabi

Yadda Mai Wanke-wanke Ta Zama Mataimakiyar Shugaban kasa

2 days ago
Wata Sabuwa: Za A Fara Cin Tarar Mata Kan Kin Aure A Chadi
Al'ajabi

Wata Sabuwa: Za A Fara Cin Tarar Mata Kan Kin Aure A Chadi

3 days ago
Mahaifiyata Ta Sare Min Hannaye Haka Siddan – Budurwa
Al'ajabi

Mahaifiyata Ta Sare Min Hannaye Haka Siddan – Budurwa

7 days ago
Wasu Nau’in Kwadi Da Macizai Sun Haddasa Asarar Dala Biliyan 16 A Duniya
Al'ajabi

Wasu Nau’in Kwadi Da Macizai Sun Haddasa Asarar Dala Biliyan 16 A Duniya

7 days ago
An Kama Wani Mutum Yana Jima’i Da Akuya A Ogun
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Wani Mutum Yana Jima’i Da Akuya A Ogun

1 week ago
Next Post
Duniya Na Fuskantar Rashin Zaman Lafiya A Gabar Da Aikin Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya Ke Kara Kima

Duniya Na Fuskantar Rashin Zaman Lafiya A Gabar Da Aikin Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya Ke Kara Kima

LABARAI MASU NASABA

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

August 13, 2022
EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

August 13, 2022
Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

August 13, 2022
Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

August 13, 2022
Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

August 13, 2022
Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

August 13, 2022
Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

August 13, 2022
Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

August 13, 2022
Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

August 13, 2022
Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

August 13, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.