ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
3 months ago
Goron

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Jama’a barkanmu da kasancewa a wannan rana ta juma’a, barkanmu da ibada, fatan kowa zai sha ruwa lafiya Allah ya karbi ibadunmu amin.    Kamar kowane mako shafin GORON JUMA’A shafi ne da ya saba karbar sakonnin gaishe-gaishenku zuwa ga ‘yan’uwa da abokan arziki, na kusa, da na nesa, har ma da wadanda aka dade ba a hadu ba.    A yau ma shafin na tafe da wasu sakonnin gaishe-gaishenku da kuka aiko mana kamar haka:

Sako daga Aminu I.B daga Gezawa:

Ina gaida mahaifina da mahaifiyata Karimatu, ina gaida kanne na Yusufu, isma’ilu, Lauratu, Aisha, Amina da yayana Zainuddin. Ina gaida abokaina na makarantar Malam  Kallamu me allo kamar su; Idirisu, Dahiru, Ubaidullahi, da dai saurans, fatan sun yi juma’a lafiya. Ina gaida ‘yan garinmu gabadaya, Allah kuma ya karbi ibadunmu, Amin.

Sako daga Umar Lawan Jihar Katsina:

Ina gaida masoyiyata abar kaunata, rabin raina Maryama, sako na gaba ina gaida Amir Yellow, da Hafiz a ci a zauna lafiya, ina gaida mainasara Kabeer dan fulani, ina gaida kannena da ‘yan’uwana da duk abokaina da suke ko’ina, duk ina gaishe su da fatan sun yi juma’a lafiya, da fatan kuma sun sha ruwa lafiya.

Sako daga Alaja Habiba Abdulmajid Jihar Kano:

Gaisuwar goron Juma’a zuwa ga mahaifiyata da kuma mahaifina, da fatan sun yi juma’a lafiya. Ina gaida kawayena kamar su; Mufida, takwarata Habiba, Zeenat, Munira, Amira, Fatima, Zainab Zeey Baby, Fa’iza, Amiran Mama, Zarah ‘Yar Chakaras, Salma Beauty, da dai sauransu da fatan kowacce ta yi juma’a lafiya.

Sako daga Aminu Shu’aibu Gidan Kaji Jahun:

Ina gaishe da yayana Buhari, Tijjani da Aisha da Zainab, Musa, da Yusuf, da abokina Audu. Ina gaida Awaisu, Abdulsalam, Yawale, da Kalis, da kanwata Shahida, da Baba Ado, da Baba Al’a, da Baba Sabo, da Halle, da Muzambilu, da Kamilu, da Gambo, da Baban kifi, da Sulaiman, Baban Yaya, da fatan sun yi juma’a lafiya, kuma za su sha ruwa lafiya.

Sako daga Habib Ahmad, Jihar Kano Unguwar Goron Dutse:

Ina gaishe da ‘Yan’uwana da ke garin Jos, irinsu Kalisat, Ummussalama, khadijatu, Auwal, Isuhu da sauransu. Sannan ina gaishe da Malamina Malam Muttaka da kuma Baballe abokina, ina gaishe da ‘Yan kungiyarmu ta ball, da fatan sun yi juma’a lafiya.

Sako daga Usman Bello Dikko daga Jihar Katsina:

Ina gaida Hajiyata, Mamana kenan Haj. Karima, kowa ya bar gida, gida ya barshi, sai mahaifina Alh. Bello, sai kannena da abokaina, irinsu, Yahaya ikon Allah, su Idris Shettima, Dan Maraya Musa, Lukman a zauna lafiya, ina gaida matata Hafsat Bebin bebi, ina gaida ‘Yan’uwanta da kannenta gabadaya, da fatan sun yi juma’a lafiya.

Sako daga Al’amin Shehu Jihar Kaduna:

Assalam. Ina gaida Mahaifana, ina gaida sauran ‘Yan’uwana, da abokan karatuna wadanda na jima ban gansu ba, da wadanda ma muke haduwa har yanzu, ina gaida Ummi da Mami, da Fati, ina gaida Abdulkareem, Idris dan baiwa, ina gaida, Alhaji Ali mazan duniya, ina gaida sauran al’umma gaba daya da fatan kowa yayi sallar juma’a lafiya.

Sako daga Gimbiya Aishat Sa’id Jihar Bauchi:

Gaisuwar goron juma’a zuwa ga ‘yan’uwa musulmi, da fatan sun yi juma’a lafiya. Ina gaida Zakiya da Haj.Mero, da Haj. Marka, da Haj. Sa’adatu me tuwon shinkafa, ina gaida Maryamu Isah, ina gaida Dijen Malan Aminu, da Hidayatu Ibrahim, ina gaida Abubakar Mustapha, Arabian kingboi, Muhd Kalgo, Mika’il Adam, da sauransu. Da fatan kowa ya yi Juma’a lafiya.

Goron
Rabi'at Sidi Bala
+ postsBio
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Zan Iya Auren Namiji Komai Talaucinsa Muddin Muna Son Junanmu -Maryam Labarina
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    GORON JUMA’A
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

June 12, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

May 1, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 20, 2026
Next Post
Rashin Nasara A Hannun Koriya Ta Kudu Ba Zai Sanyaya Ƙwazonmu Ba – Kociyar D’Tigress

Rashin Nasara A Hannun Koriya Ta Kudu Ba Zai Sanyaya Ƙwazonmu Ba – Kociyar D’Tigress

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
APC Ta Dage Yakin Zaben Shugaban Kasarta A Kano

An Dakatar Da Shugaban APC Na Kebbi Da Kwamishina Kan Zaɓen Cike Gurbin Zuru

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.