ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 12, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Ɗaure Mutane 5 Kan Tallafa Wa Boko Haram

by Abubakar Sulaiman
22 seconds ago

Gwamnatin Tarayya ta samu nasarar gurfanar da wasu mutane biyar tare da ɗaure su bayan kotu ta same su da laifin kai makamai da alburusai ga ƙungiyar ta’addanci ta Boko Haram. Hukuncin ya fito ne daga Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ƙarƙashin Mai Shari’a Binta Nyako.

Waɗanda aka yanke wa hukunci sun haɗa da Yusuf Muhammad (Bature), da Goni Ibrahim Bindi (Goni Mutuwa), da Sani Tukur (Danladi), da Mubarak Ibrahim da Musa Alhaji Adamu (Gado Banufe). An same su da laifukan haɗa baki wajen taimaka wa ‘yan ta’adda, da safarar makamai ba bisa ƙa’ida ba da kuma ɓoye bayanan da za su taimaka wajen cafke wani ɗan Boko Haram.

Bincike ya nuna cewa mutanen sun taimaka wajen jigilar bindigogi AK-103 guda 15 da harsasai 1,434 daga yankin Diffa na Jamhuriyar Nijar zuwa wani da ake zargin ɗan Boko Haram ne mai suna Malam Ahmad a karamar hukumar Borgu ta Jihar Niger. An boye makaman ne a cikin buhunan busasshen kifi a wata mota mai lambar Nijar.

ADVERTISEMENT

Kotun ta yanke wa kowannensu hukuncin zaman gidan yari na shekaru 25 a wasu tuhume-tuhume, shekaru 7 a wani laifi da kuma shekaru 20 a wani, amma ta umarci duk hukuncin ya tafi tare (concurrently). Kotun ta kuma ba da umarnin kwace dukkan makamai da alburusan da aka kama.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu

Tinubu Ya Jinjina Wa Jami’an Tsaro Kan Jajircewarsu Wajen Kawo Karshen Ta’addanci

Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu
  • Abubakar Sulaiman
  • Abubakar Sulaiman
    Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya
  • Abubakar Sulaiman
    Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu

June 12, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas
Labarai

Tinubu Ya Jinjina Wa Jami’an Tsaro Kan Jajircewarsu Wajen Kawo Karshen Ta’addanci

June 12, 2026
Manyan Labarai

June 12, 2026

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Ɗaure Mutane 5 Kan Tallafa Wa Boko Haram

Kotu Ta Ɗaure Mutane 5 Kan Tallafa Wa Boko Haram

June 12, 2026
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

June 12, 2026
Falalar Neman Tsari Daga Sharrin Shaidan

Falalar Neman Tsari Daga Sharrin Shaidan

June 12, 2026
Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu

Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu

June 12, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas

Tinubu Ya Jinjina Wa Jami’an Tsaro Kan Jajircewarsu Wajen Kawo Karshen Ta’addanci

June 12, 2026

June 12, 2026
Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Ganawar Neman Aiki

Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Ganawar Neman Aiki

June 12, 2026
A Karshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Damar Yin Takara

A Karshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Damar Yin Takara

June 12, 2026
Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya

Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya

June 12, 2026
Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa

Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa

June 12, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.